ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwarzon Ma’aikacin Lafiya Na Shekarar 2025 Dakta Seidu Adebayo Bello

by Leadership Hausa
9 months ago
Lafiya

Yi Wa Marasa Lafiya Aiki Wani Abu Ne Yake Bashi Sha’awa

A duk faɗin asibitocin birane da ƙauyukan Nijeriya, sunan Dr Seidu Adebayo Bello ya zama daidai da waraka ga al’umma.

Ta hanyar aikinsa na gidauniyar Cleft and Facial Deformity Foundation (CFDF), ya ɗauki aikin tiyata na ƙwararru zuwa matsayi nag aba inda ya yi wa mutane fiye da 2,600 aikin da ya canza rayuwarsu, inda yanzu suna nan suna ta mjurna da yi masa fatan alhairi.

ADVERTISEMENT
  • Sheriff Oboreɓwori: Gwamnan Da Ya Ginu Kan Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Al’umma
  • Gwarzon Gwamnan Shekarar 2025 Na Jaridar Leadership: Dauda Lawal

“Kiwon lafiya ba aikin jinƙai8 kaɗai ba ne aiki ne da dawo da mutunmcin al’umma.

Manufar mu ya taso ne daga buƙatar samar da daidaito a cikin al’umma.

LABARAI MASU NASABA

Wasikar Trump Ba Za Ta Taimaki Tinubu Ya Lashe Zaɓen 2027 Ba – ADC

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Manoma Sama Da 20 A Zamfara – Amnesty International

Aƙidar Dr Bello abu ne mai saƙin gaske kuma akwai hikima a ciki sosai. Shi ne kuma samar da ingantacciyar kiwon lafiya wand aba wai sai kana da kuɗi mai yawa ba.

Tsarinsa shi ne haɗa yi wa mutane aiki, ilimantar da su tared fda kuma tsugunar da su. Wannan mataki ne da yake tabbatar da an samun cikin gaggawa da kuma sauƙin gaske..

Daga Legas zuwa Kano, daga Ondo zuwa Kuros Riba, kungiyar CFDF tana tafiya da kayan aiki na tafi da gidanka da kuma rundunar likitoci masu tiyata na sa kai, masu aikin jinya, da ma’aikatan jinya. Kowace manufa asibiti ce mai motsi – duba marasa lafiya, yin hadaddun tiyata, da bayar da shawarwari da tallafin abinci mai gina jiki ga iyalai waɗanda a da suna tunanin warkarwa ba ta isa ba.

A ƙarƙashin shugabancinsa, gidauniyar ta zama wani samfur na yadda za a gudanar da samar wa da al’umma kiwon lafiya mai sauƙi kuma mai inganci, musamman tiyata a fuska.

Canza Tsari Ba Canza Fuska kawai Ba

Cutar Cleft lips da palates sun daɗe suna takura wa al’umma. Yara na kunyar fita cikin mutane, ana kuma tsangwamar iyaye mata da iyalai inda ake ɗora musu lafin aukuwar cutar.

Ayyukan Dr Bello suna kula da waɗannan yanayi n acuta, ana kuma amfani da tiyatar da ake yi wajen yaƙar jahilci. Duk gangamin da aka ana amfani da shi wajen faɗakar da al’umma akan ainihin yadda cutar take tare da kuma ƙarfafa wa al’umma kawo mara lafira domin amagani a kan lokaci.

Ta hanyar ilimantar da al’umma da kuma bibiyar mara lafiya bayan an yi masa tiyata a yanzu an samu rage tsoro da jin kunya a zukatan mutane, mutane kuma na ƙara fahimtar cewa, wannna cut aba tsinuwa ba ne abu ne da za a iya warkar da shi ta hanyar kimiyya da fasaha.

Likitan Tiyata, Masani kuma bawan Allah

Cikakken masani kuma ƙwararren likitan tiyata a a babban asibitin fadar shugaban ƙasa, Dr Bello yana shugabanci cikin matsuwa da hangen nesa.

Mamba ne na ƙungiyoyi da dama da suka haɗa da ‘National Postgraduate Medical College of Nigeria (FMCDS), West African College of Surgeons (FWACS), International Congress of Oral Implantologists (FICOI) da kuma Global Congress of Implantology (FGCOI).

A mastayoinsa na malamai, Dr Bello ya karantar tare da sa ido a ayyukan matasan likitoci masu tasowa da dama, ta haka za a tabbatar da sun gaji irin ƙwarewarsa tare da samar wa al’umma fata na gari.

Ya kuma rubuta muƙaloli na kimiyya fiye da 35 ya kuma ƙirƙiro ‘International Craniofacial Academy (ICA) a Abuja, ya kuma ci gaba da yi wa mutane tiyata kyauta ba tare da ko sisi ba.

Abin Ya Fi Batun Ɗakin Tiyata

A wajen asibitin, Dr Bello yana da alaƙa da tushen sa. Yana riƙe da matsayin Aare musulmi na Ago Are, shugaban kungiyar ci gaban Oke Ogun (reshen Abuja), kuma ya shahara dawajen yi wa al’umma hidima.

Amma ga marasa lafiyarsa, “likita ne kawai mai sanya murmushi ga fuskan al’umma.”

Samar da Kiwon Lafiya Mai Dorewa

A shekarar 2010 aka kafa gidauniyar “ Cleft and Facial Deformity Foundation” an kuma gudanar da tiyata sama da 50 a duk yankuna shida na ƙasar nan.

Misalin haɗin gwiwarsa tare da gwamnatocin jihohi, asibitocin koyarwa, da al’ummomin gida ya tabbatar da cewa ingantaccen tsarin kiwon lafiya yana buƙatar ingantattun ababen more rayuwa.

Alƙalumma Basa Ƙarya

An yi tiyata 2,600 kyauta, An kammala ayyukan jinya 50 a faɗin Nijeriya

Ɗaruruwan ma’aikatan lafiya sun sami horo a yankunan karkara

Dubban iyalai ne aka faɗakar a kan rashin fahimtasu ga yadda cutar take.

Rayuwar Da Ke Taimakawa Motsi

Dr Bello ya zaburar da masu aikin sa kai a Yammacin Afirka don yin hidima ga marasa lafiyata hanyar daidaita tsakanin manufofi da aiki, ya nuna cewa ƙudurin likitan fiɗa ɗaya zai iya zama matakin samun nasara ga kiwon lafiyar al’umma.

Lafiya
Leadership Hausa
+ postsBio
  • Leadership Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/leadership-hausa/
    Jerin Gwarazan Taurarinmu
  • Leadership Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/leadership-hausa/
    Jerin Gwarazan Taurarinmu
  • Leadership Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/leadership-hausa/
    “Ba Gudu Ba Ja Da Baya Game Da Tsarin “Call-up system” A NPA”
  • Leadership Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/leadership-hausa/
    Gwarzon Ma’aikacin Gwamnati Na Shekarar 2025, Dakta Zacch Adedeji

MASU ALAKA

Wasikar Trump Ba Za Ta Taimaki Tinubu Ya Lashe Zaɓen 2027 Ba – ADC
Manyan Labarai

Wasikar Trump Ba Za Ta Taimaki Tinubu Ya Lashe Zaɓen 2027 Ba – ADC

July 23, 2026
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Manoma Sama Da 20 A Zamfara – Amnesty International
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Manoma Sama Da 20 A Zamfara – Amnesty International

July 23, 2026
Sojoji Sun Daƙile Harin ISWAP,  Sun Kashe ’Yan Ta’adda 20 A Yobe
Manyan Labarai

Rashin Tsaro: Tinubu Ya Amince Da Kafa Sabuwar Bataliyar Sojoji A Jihar Kwara

July 23, 2026
Next Post
Zuwan Tsoffin ’Yan Wasan Barcelona Abuja Ya Nuna Ana Samun Zaman Lafiya A Nijeriya – Matawalle

Zuwan Tsoffin ’Yan Wasan Barcelona Abuja Ya Nuna Ana Samun Zaman Lafiya A Nijeriya – Matawalle

LABARAI MASU NASABA

Kamfanonin Waje 4,800 Sun Kara Yawan Jarinsu A Sin Yayin Da Sashen Manyan Fasahohi Ya Samu Gagarumin Ci Gaba

Kamfanonin Waje 4,800 Sun Kara Yawan Jarinsu A Sin Yayin Da Sashen Manyan Fasahohi Ya Samu Gagarumin Ci Gaba

July 23, 2026
Sin Da Amurka Na Neman Ra’ayoyi A Kan Shirin Rage Haraji

Sin Da Amurka Na Neman Ra’ayoyi A Kan Shirin Rage Haraji

July 23, 2026
Binciken CGTN: Ya Kamata Kasashen Tekun Kudancin Sin Su Rike Ragamar Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankalin Yankin A Hannunsu

Binciken CGTN: Ya Kamata Kasashen Tekun Kudancin Sin Su Rike Ragamar Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankalin Yankin A Hannunsu

July 23, 2026
Radda Ya Ƙaddamar Da Sabbin Ayyuka, Ya Kara Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa A Katsina

Radda Ya Ƙaddamar Da Sabbin Ayyuka, Ya Kara Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa A Katsina

July 23, 2026
Wadanne Dalilai Ne Suke Sabbaba Karin Karbuwar Sin Tsakanin Al’ummun Duniya?

Wadanne Dalilai Ne Suke Sabbaba Karin Karbuwar Sin Tsakanin Al’ummun Duniya?

July 23, 2026
Ƙasashen Yankin Sahel 3 Sun Nuna Sha’awar Karɓar Bakuncin Gasar AFCON Ta 2032

Ƙasashen Yankin Sahel 3 Sun Nuna Sha’awar Karɓar Bakuncin Gasar AFCON Ta 2032

July 23, 2026
Sin Ta Kaddamar Da Shirin Shekaru Biyar Na Bunkasa Makamashi Da Ake Iya Sabuntawa  

Sin Ta Kaddamar Da Shirin Shekaru Biyar Na Bunkasa Makamashi Da Ake Iya Sabuntawa  

July 23, 2026
Wasikar Trump Ba Za Ta Taimaki Tinubu Ya Lashe Zaɓen 2027 Ba – ADC

Wasikar Trump Ba Za Ta Taimaki Tinubu Ya Lashe Zaɓen 2027 Ba – ADC

July 23, 2026
An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 25 Da Daddale Yarjejeniyar Hadin Gwiwa Da Sada Zumunta A Tsakanin Sin Da Rasha

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 25 Da Daddale Yarjejeniyar Hadin Gwiwa Da Sada Zumunta A Tsakanin Sin Da Rasha

July 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka Marco Rubio

Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka Marco Rubio

July 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.