ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sanata Buba Ya ƙaryata Jita-jitar Cewa Majalisa Ta Amince da ƙirƙiro Sabbin Jihohi 12

by Hussein Yero
5 months ago
Sanata

Sanata mai wakiltar mazaɓar Bauchi ta Kudu, Sanata Shehu Buba Umar ya ƙarya labarin da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke cewa Majalisar dattawa ta amince da ƙirƙiro sabbin jihohi guda 12, ya misalta labarin da cewa bai da tushe balle makama. 

da yake ganawa da ƴan jarida a Bauchi ranar Asabar da ta gabata, Buba ya fayyace cewa, a halin da ake ciki dai majalisar ta kafa kwamitocin jin ra’ayin jama’a daga sassa daban-daban har guda shida na ƙasar nan dangane da kwaskwarima ga kundin tsarin mulki na 1999 tare da neman ƙirƙiro sabbin jihohi da ƙananan hukumomi.

Ya tabbatar da cewar a halin yanzu majalisar dattawa ko karɓar rahoton kwamitocin jin ra’ayoyin jama’a ba ta yi ba, balle ta zauna ta tantance ta duba wuraren da suka dace a amince da samar da sabbin jihohi ko ƙananan hukumomi a cikinsu. 

ADVERTISEMENT
  • Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC
  • Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 

LEADERSHIP Hausa ta rawaito cewa, tun kafin gudanar da taron jin ra’ayin jama’a a shiyyoyi ƙasar nan, majalisar dattawa ta amshi buƙatun neman ƙirƙiro sabbin jihohi guda 46, ciki har da buƙatar neman samar da Jihar Katagum daga cikin Jihar Bauchi. Sai dai, a rahoton da aka yada, babu sunan Katagum a cikin wadanda aka ce majalisar ta amince da su, lamarin da ya sanya jama’a da dama daga yankin suka fara ƙorafi da nuna matuƙar damuwa. 

Jihohin da aka ce an amince da su sun hada da a yankin Kudu Maso Yamma, Ijebu (daga cikin Jihar Ogun) da Ibadan (daga cikin Jihar Oyo), Kudu Maso Gabas, Anim (daga yankunan jihohin Anambra da Imo ) da kuma sabuwar Jihar Adada (daga cikin Jihar Inugu), Kudu Maso Kudu kuwa, Toru-Ibe (daga sassan Jihohin Ondo, Edo, da ɗelta) da kuma Obolo (daga Akwa Ibom), Arewa Maso Gabas, Saɓanna (daga Jihar Borno) da Amana (daga Jihar Adamawa), Arewa Maso Yamma, Tiga (daga cikin Jihar Kano) da Gurara (daga kudancin Jihar  Kaduna) da kuma yankin Arewa ta Tsakiya, Okura (daga Jihar Kogi State) da kuma Apa (daga cikin Jihar Benuwe).

LABARAI MASU NASABA

Cikin Sauƙi Na Yanke Shawarar Komawa APC – Gwamna Fubara

Ba Zan Taɓa Komawa Jam’iyyar APC Ba — Abaribe

Sai dai tuni masu sanatoci da dama, kamar Sanata Shehu Buba, da Sanata Abdul Ahmad Ningi da ke wakiltar Bauchi ta tsakiya suka ƙaryata labarin da cewa babu gaskiya a cikinsa tare da neman jama’a da su yi watsi da shi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Siyasa

Cikin Sauƙi Na Yanke Shawarar Komawa APC – Gwamna Fubara

December 18, 2025
Ba Zan Taɓa Komawa Jam’iyyar APC Ba — Abaribe
Siyasa

Ba Zan Taɓa Komawa Jam’iyyar APC Ba — Abaribe

December 16, 2025
El-Rufai Ya Ƙaryata Rahoton Goyon Bayan Yanki Ko Wani Mutum A Zaɓen 2027
Siyasa

El-Rufai Ya Ƙaryata Rahoton Goyon Bayan Yanki Ko Wani Mutum A Zaɓen 2027

December 15, 2025
Next Post
Dalilin Da Ya Sa Kashi 50 Na Ƙanana Da Matsakaitan Sana’oi Ke Durƙushewa A Nijeriya– FRC

Dalilin Da Ya Sa Kashi 50 Na Ƙanana Da Matsakaitan Sana’oi Ke Durƙushewa A Nijeriya– FRC

LABARAI MASU NASABA

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.