• English
  • Business News
Tuesday, September 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ya Kamata A Yi Wa Japan Jinyar Cutar “Mantuwar Tarihi”

by Sulaiman
2 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Ya Kamata A Yi Wa Japan Jinyar Cutar “Mantuwar Tarihi”
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

“In ba mu san tarihi ba, ba za mu koyi darasi ba”. Wani ma’aikacin sa kai ne ya bayyana haka a bikin nune-nunen ayyukan da sojojin Japan suka yi a lokacin da suka kai hari kan kasar Sin cikin yakin duniya na biyu. Wata kungiyar al’umma ta kasar Japan ta shafe shekaru 10 a jere tana gudanar da wannan biki, kuma wannan maganar da ma’aikacin sa kai ya yi, ya bayyana ainihin dalilin gudanar da bikin. Yau 15 ga watan Agusta, ita ce ranar cika shekaru 80 da kasar Japan ta sanar da ba da kai ba tare da wani sharadi ba, iri wannan magana, gargadi ne a gare mu.

Manufar tunawa da wannan tarihi, ita ce koyon darasi, tare da girmama yanayin zaman lafiya da muka samu. Amma bayan shekaru 80, ra’ayoyin da kasar Japan ta nuna, sun sa ana ganin ta kamu da cutar “mantuwar tarihi”. Wasu ’yan siyasar kasar suna neman sauke nauyin dake wuyansu, har suna bayyana yakin kin jinin harin sojojin Japan da kasar Sin ta yi a matsayin “tayar da hankali”.

Cikin ’yan shekarun nan, ’yan siyasa masu tsattsauran ra’ayi na kasar Japan sun gyara tsarin zaman lafiya, yayin da suka fadada aikin soja, domin farfado da harkokin sojan kasar. Wadannan matakan da kasar Japan ta dauka sun bata tsarin kasa da kasa bayan yakin duniya, tare da kalubalantar yanayin zaman lafiya a yankin Asiya da tekun Pasifik, lamarin da ya sa, kasashe makwabta a nahiyar Asiya da gamayyar kasa da kasa damuwa sosai.

Ban da rashin fahimtar tarihi, aniyar kasar Amurka ta inganta manufar siyasarta a yanukan dake tekun Indiya da na Pasifik, ya kuma kasance muhimmin dalilin da ya sa kasar Japan ta keta tsarin zaman lafiya.

Kasar Japan ba za ta samu kwanciyar hankali ta hanyar gyara tarihi da fadada harkokin soja a kasar ba, sai ta mutunta abubuwan da suka faru cikin tarihi tare da rokon gafara, ta yadda za ta shimfida zaman lafiya a cikin kasa. (Mai Fassara: Maryam Yang)

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Fitar Da Kundi Mai Kunshe Da Matsayinta Dangane Da Kudurin MDD Mai Lamba 2758

Sin Ta Ciri Tuta A Fannin Kimiyya Da Fasaha


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Muhimman Batutuwan Da Za Mu Yi La’akari Da Su Kafin Amincewa Da Bukatun Kirkirar Sabbin Jihohi — Majalisar Dattawa

Next Post

An Samu Rarrabuwar Kawuna A Jam’iyyar ADC Kan Shugabancin David Mark

Related

Sin Ta Fitar Da Kundi Mai Kunshe Da Matsayinta Dangane Da Kudurin MDD Mai Lamba 2758
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fitar Da Kundi Mai Kunshe Da Matsayinta Dangane Da Kudurin MDD Mai Lamba 2758

10 seconds ago
Sin Ta Ciri Tuta A Fannin Kimiyya Da Fasaha
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ciri Tuta A Fannin Kimiyya Da Fasaha

1 hour ago
Xi Ya Yi Kira Da A Kara Azamar Wanzar Da Zamanantarwa Irin Ta Sin
Daga Birnin Sin

Xi Ya Yi Kira Da A Kara Azamar Wanzar Da Zamanantarwa Irin Ta Sin

2 hours ago
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Tunawa Da Mazan Jiya
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Tunawa Da Mazan Jiya

3 hours ago
Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta
Daga Birnin Sin

Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

5 hours ago
Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet
Daga Birnin Sin

Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet

23 hours ago
Next Post
An Samu Rarrabuwar Kawuna A Jam’iyyar ADC Kan Shugabancin David Mark

An Samu Rarrabuwar Kawuna A Jam’iyyar ADC Kan Shugabancin David Mark

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Fitar Da Kundi Mai Kunshe Da Matsayinta Dangane Da Kudurin MDD Mai Lamba 2758

Sin Ta Fitar Da Kundi Mai Kunshe Da Matsayinta Dangane Da Kudurin MDD Mai Lamba 2758

September 30, 2025
Matatar Ɗangote Ta Zargi Ƙungiyar PENGASSAN Da Yi Wa Al’ummar Nijeriya Zagon Ƙasa

Matatar Ɗangote Ta Zargi Ƙungiyar PENGASSAN Da Yi Wa Al’ummar Nijeriya Zagon Ƙasa

September 30, 2025
Sin Ta Ciri Tuta A Fannin Kimiyya Da Fasaha

Sin Ta Ciri Tuta A Fannin Kimiyya Da Fasaha

September 30, 2025
Obasanjo

Nijeriya Ba Ta Da Sarƙaƙiyar Jagoranci Idan Ta Samu Shugabanni Masu Gaskiya – Obasanjo 

September 30, 2025
Xi Ya Yi Kira Da A Kara Azamar Wanzar Da Zamanantarwa Irin Ta Sin

Xi Ya Yi Kira Da A Kara Azamar Wanzar Da Zamanantarwa Irin Ta Sin

September 30, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Tunawa Da Mazan Jiya

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Tunawa Da Mazan Jiya

September 30, 2025
Ruwa

Ma’aikatan Jinya Sun Yaba Wa Gwamnatin Kaduna Kan Aiwatar Da Sabon Tsarin Albashi

September 30, 2025
Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

September 30, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Fara Biyan Ƙarin ₦32,000 Ga ‘Yan Fansho

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Biyan Ƙarin ₦32,000 Ga ‘Yan Fansho

September 30, 2025
Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

September 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.