• English
  • Business News
Saturday, October 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sassan Kasa Da Kasa Na Nuna Kyakkyawan Fata Ga Makomar Bunkasuwar Tattalin Arzikin Kasar Sin

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 months ago
Tattalin arziki

Bayan da kasar Sin ta gabatar da rahoton yanayin gudanar tattalin arzikinta a watan Yuli a jiya Juma’a 15 ga watan nan, kungiyoyin kasa da kasa da dama sun nuna kyakkyawan fata ga makomar bunkasar tattalin arzikin kasar, suna masu hasashen samun karin nasarori bayan aiwatar da manufofin fadada bukatun cikin kasa, yayin da kasar Sin din za ta kara samun karfi da kuzarin raya tattalin arzikinta.

 

Bayan fitar da rahoton, ana gano cewa an tabbatar da bunkasar tattalin arzikin Sin yadda ya kamata. Alal misali, yawan jarin da aka zuba a kasar tun daga watan Janairu zuwa Yuli ya karu da kashi 1.6 cikin dari, yayin da alkaluman yawan sha’anin samar da hidimomi na kasar ya karu da kashi 5.9 cikin dari kan na makamancin lokacin bara. Alkaluman kididdigar dake shafar fannoni da dama a kasar Sin, sun nuna saurin karuwa, inda aka shaida cewa, tattalin arzikin Sin ya ci gaba da karuwa yadda ya kamata.

 

Bisa yanayin bunkasar tattalin arzikin kasar Sin a halin yanzu, asusun ba da lamuni na duniya wato IMF, ya daga hasashen saurin bunkasar tattalin arzikin Sin na shekarar 2025 zuwa kashi 4.8 cikin dari. Kazalika, a kwanakin baya, tawagar wakilan ‘yan kasuwa ta kasar Amurka ta kawo ziyara kasar Sin, wanda hakan ya shaidawa duniya cewa, kasuwar kasar Sin tana da muhimmanci. Haka zalika kuma, sassan kasa da kasa sun fi son zuba jari ga kasar Sin a shekarun baya-bayan nan, wanda ke nuna kungiyoyin kasa da kasa da dama suna hasashen samun kyakkyawar makomar bunkasar tattalin arzikin Sin. (Zainab Zhang)

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15

An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15

October 25, 2025
An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

October 25, 2025
Kasar Sin Ta Nemi Amurka Ta Dakatar Da Hare-haren Shafin Intanet Kan Muhimman Kayayyakinta Nan Take
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Nemi Amurka Ta Dakatar Da Hare-haren Shafin Intanet Kan Muhimman Kayayyakinta Nan Take

October 24, 2025
Next Post
Yadda Za A Magance Ciwon Sanyi (Infection) Da Tafarnuwa

Yadda Za A Magance Ciwon Sanyi (Infection) Da Tafarnuwa

LABARAI MASU NASABA

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

October 25, 2025
Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15

Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15

October 25, 2025
Gwarzon Mai Koyar Da Wasanni Na Shekarar 2025 Justine Madugu

Gwarzon Mai Koyar Da Wasanni Na Shekarar 2025 Justine Madugu

October 25, 2025
An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

October 25, 2025
Zuwan Tsoffin ’Yan Wasan Barcelona Abuja Ya Nuna Ana Samun Zaman Lafiya A Nijeriya – Matawalle

Zuwan Tsoffin ’Yan Wasan Barcelona Abuja Ya Nuna Ana Samun Zaman Lafiya A Nijeriya – Matawalle

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Ma’aikacin Lafiya Na Shekarar 2025 Dakta Seidu Adebayo Bello

October 25, 2025
Gwarzon Kamfanin Fasahar Kuɗaɗe Na Shekarar 2025, Opay Nigeria

Gwarzon Kamfanin Fasahar Kuɗaɗe Na Shekarar 2025, Opay Nigeria

October 25, 2025

Gwarzon Kamfanin Samar Da Kaya Na Shekarar 2025, Kamfanin Nestlé Pure Life

October 25, 2025
Mata Ne Ginshikin Ci-Gaban Al’umma – Gimbiyar Dange

Mata Ne Ginshikin Ci-Gaban Al’umma – Gimbiyar Dange

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Mawaƙin Shekarar 2025, Skales

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.