ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, December 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tattakin Arba’in: Muna Farin Ciki Da Yadda Gwamnati Ta Fahimci Ayyukan Mu Na Addini – Ahlul-Baiti

by Sulaiman
4 months ago
Tattaki

Ƙungiyar Ahlul-Baiti da ke Kaduna ta bayyana godiya ga Allah Maɗaukakin Sarki bisa yadda aka gudanar da tattakin Arba’in na shekarar 2025 cikin lumana da nasara, wanda Harkar Musulunci ƙarƙashin jagorancin Sheikh Ibrahim Zakzaky ta saba gudanarwa duk shekara a dukkan sassan ƙasar nan da ma ƙasashen ƙetare. 

 

Duk da irin ƙalubalen da tattakin ya fuskanta a shekarun baya, na bana ya samu halartar ’yan uwa musulmi masu yawa da suka gudanar da tattakin cikin natsuwa, lumana da nuna alhini da sadaukarwa.

ADVERTISEMENT
  • Waye Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?
  • Zaɓen Cike Gurbi: Jauro APC Ne Ya Lashe Kujerar Ganye Ta Adamawa – INEC

A cikin wata sanarwa da ƙungiyar ta Ahlul-baiti ta Nijeriya reshen jihar Kaduna ta fitar, ta yi kira ga Gwamnatin Nijeriya da ta amince da kuma mutunta ‘yancin da tsarin mulki ya tanada na ’yancin addini. Ta buƙaci gwamnati da ta ƙara fahimtar harkokin Harkar Musulunci.

 

LABARAI MASU NASABA

Gobara Ta Haddasa Mummunar Asara A Kasuwar Kayan Katako A Kano

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

Sanarwar ta ƙara da cewa, “Tattakin na wannan shekara shaida ce ta jajircewa, dogewa, son zaman lafiya da balagar da yawa daga cikin ’yan uwa na ita Harkar Musulinci a Nijeriya, wajen kiyaye tsari da martabar addini.”

 

“Muna amfani da wannan dama domin kira ga gwamnatin Nijeriya da ta ci gaba da kiyaye haƙƙin ’yan ƙasa na ‘yancin addini tare da nuna fiye da haka wajen fahimta, haƙuri, da shiga tattaunawa da Harkar Musulinci. Mutuntawa da buɗe hanyoyin tattaunawa, suna da matuƙar muhimmanci wajen ɗorewar zaman lafiya, haɗin kan ’yan ƙasa, da ci gaba”, inji sanarwar.

 

Ƙungiyar Ahlul-Baiti ta yi addu’ar ruhin Insaniyya da sadaukarwa da ke tattare da ranar Arba’in ta Imam Hussain (AS) ta zama sila na samar da adalci, da gaskiya a zukatanmu da kuma ƙasarmu baki ɗaya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gobara Ta Haddasa Mummunar Asara A Kasuwar Kayan Katako A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Haddasa Mummunar Asara A Kasuwar Kayan Katako A Kano

December 22, 2025
An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja
Manyan Labarai

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta
Manyan Labarai

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Next Post
Kasashen Sahel Na Bukatar Agaji Domin Yaki Ta’addanci -Rasha

Kasashen Sahel Na Bukatar Agaji Domin Yaki Ta’addanci -Rasha

LABARAI MASU NASABA

Gobara Ta Haddasa Mummunar Asara A Kasuwar Kayan Katako A Kano

Gobara Ta Haddasa Mummunar Asara A Kasuwar Kayan Katako A Kano

December 22, 2025
An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.