ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 20, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Waye Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?

by Abba Ibrahim Wada
10 months ago
Ballon

A cikin wannan satin ne masu shirya bayar da kyautar Ballon d’Or ta gwarazan ‘yan kwallon kafa na duniya sun fitar da jerin ‘yan takara na shekarar 2025. Kamar yadda aka fara, yanzu ana tantance bajintar ‘yan kwallon ne daga 1 ga watan Agusta na shekarar da ta gabata.

Ana yi wa kyautar ta Ballon d’Or, wadda ake bayarwa a kasar Faransa, kallon mafi daraja da ake karrama ‘yan wasan kwallo da ita a duniya.

  • Rashin Zuwa Majalisa Ne Yasa Kamfani Auyo Ba Ya Ɗaukar Nauyin Ƙuduri – Inji Agbese
  • Hadin Tuwon Dawa

Amma a 2016, hukumar kwallon kafa ta duniya Fifa ta kirkiro tata kyautar mai suna The Best, wadda Cristiano Ronaldo ya zama dan wasa na farko da ya lashe ta. Dan wasan tsakiya na Manchester City Rodri ne ya lashe kyautar a bara bayan ya taimaka wa kasarsa Sifaniya lashe kofin gasar nahiyar Turai ta 2024 a Jamus.

ADVERTISEMENT

‘Yan takarar lashe kyautar Ballon d’Or maza Ousmane Dembele (PSG kuma dan asalin France)

Gianluigi Donnarumma (PSG kuma dan asalin Italiya) Jude Bellingham (Real Madrid kuma dan asalin Burtaniya)

LABARAI MASU NASABA

Turkiyya Ta Zama Ƙasa Ta Biyu Da Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya

Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

Desire Doue (PSG kuma dan asalin France) Denzel Dumfries (Inter Milan kuma dan asalin Netherlands)

Serhou Guirassy (Borussia Dortmund kuma dan asalin Guinea) Erling Haaland (Man City kuma dan asalin Norway)

Biktor Gyokeres (Arsenal kuma dan asalin Sweden) Achraf Hakimi (PSG kuma dan asalin Morocco)

Harry Kane (Bayern Munich kuma dan asalin Burtaniya) Khbicha Kbaratskhelia (PSG kuma dan asalin Georgia)

Robert Lewandowski (Barcelona kuma dan asalin Poland) Aledis Mac Allister (Liberpool kuma dan asalin Argentina)

Lautaro Martinez (Inter Milan kuma dan asalin Argentina) Scott McTominay (Napoli kuma dan asalin Scotland)

Kylian Mbappe (Real Madrid kuma dan asalin France) Nuno Mendes (PSG kuma dan asalin Portugal)

Joao Nebes (PSG kuma dan asalin Portugal) Pedri (Barcelona kuma dan asalin Sifaniya) Cole Palmer (Chelsea kuma dan asalin Burtaniya) Michael Olise (Bayern Munich kuma dan asalin France) Raphinha (Barcelona kuma dan asalin Brazil)

Declan Rice (Arsenal kuma dan asalin Burtaniya) Fabian Ruiz (PSG kuma dan asalin Sifaniya) Birgil ban Dijk (Liberpool kuma dan asalin Netherlands) Binicius Jr (Real Madrid kuma dan asalin Brazil)

Mohamed Salah (Liberpool kuma dan asalin Egypt) Florian Wirtz (Liberpool kuma dan asalin Germany) Bitinha (PSG kuma dan asalin Portugal) Lamine Yamal (Barcelona kuma dan asalin Sifaniya)

 

‘Yantakarar Ballon d’Or Mata

Lucy Bronze (Chelsea kuma ‘yar asalin Burtaniya) Barbra Banda (Orlando Pride kuma ‘yar asalin Zambia) Aitana Bonmati (Barcelona kuma ‘yar asalin asalin Sifaniya)

Sandy Baltimore (Chelsea kuma ‘yar asalin France) Mariona Caldentey (Arsenal kuma ‘yar asalin Sifaniya) Klara Buhl (Bayern Munich kuma ‘yar asalin Germany) Sofia Cantore (Washington Spirit kuma ‘yar asalin Italiya)

Steph Catley (Arsenal kuma dan asalin Australia) Melchie Dumornay (Lyon kuma dan asalin Haiti) Temwa Chawinga (Kansas City Current kuma dan asalin Malawi)

Emily Fod (Arsenal kuma ‘yar asalin AMURKA) Cristiana Girelli (Jubentus kuma ‘yar asalin Italiya) Esther Gonzalez (Gotham kuma ‘yar asalin Sifaniya) Caroline Graham Hansen (Barcelona kuma ‘yar asalin Norway) Patri Guijarro (Barcelona kuma dan asalin Sifaniya)

Amanda Gutierres (Palmeiras kuma dan asalin Brazil) Hannah Hampton (Chelsea kuma dan asalin Burtaniya) Pernille Harder (Bayern Munich kuma ‘yar asalin Denmark) Lindsey Heaps (Lyon kuma ‘yar asalin AMURKA) Chloe Kelly (Arsenal kuma ‘yar asalin Burtaniya)

Marta (Orlando Pride kuma ‘yar asalin Brazil) Frida Leonhardsen Maanum (Arsenal kuma ‘yar asalin Norway) Ewa Pajor (Barcelona kuma ‘yar asalin Poland) Clara Mateo (Paris FC kuma ‘yar asalin France)

Alessia Russo (Arsenal kuma ‘yar asalin Burtaniya) Claudia Pina (Barcelona kuma ‘yar asalin Sifaniya) Aledia Putellas (Barcelona kuma ‘yar asalin Sifaniya) Johanna Rytting Kaneryd (Chelsea kuma ‘yar asalin Sweden) Caroline Weir (Real Madrid kuma ‘yar asalin Scotland) Leah Williamson (Arsenal kuma ‘yar asalin Burtaniya)

 

Sai kuma Gwarzon mai koyarwa na tawagar maza

Antonio Conte (Napoli) Luis Enrikue (Paris St-Germain) Hansi Flick (Barcelona) Enzo Maresca (Chelsea) Arne Slot (Liberpool)

Gwarzuwar mai koyarwa ta tawagar mata

Sonia Bompastor (Chelsea) Arthur Elias (Braz

il) Justine Madugu (Nigeria)

Ballon
Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Su Waye Wakilan Afirka A Kofin Duniya?
  • Abba Ibrahim Wada
    Jiya Aka Fara Gasar Cin Kofin Duniya
  • Abba Ibrahim Wada
    Real Madrid Ce Tafi Kowacce Kungiya Daraja A Duniya
  • Abba Ibrahim Wada
    Kofin Duniya: Sababbin Dokokin Da FIFA Ta Kawo

MASU ALAKA

Turkiyya Ta Zama Ƙasa Ta Biyu Da Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya
Wasanni

Turkiyya Ta Zama Ƙasa Ta Biyu Da Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya

June 20, 2026
Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa
Manyan Labarai

Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

June 19, 2026
Lionel Messi: Mutum Ko Aljan
Wasanni

Lionel Messi: Mutum Ko Aljan

June 17, 2026
Next Post
APC Da NNPP Sun Lashe Zaɓen Cike Gurbi Na Majalisar Dokokin Kano

APC Da NNPP Sun Lashe Zaɓen Cike Gurbi Na Majalisar Dokokin Kano

LABARAI MASU NASABA

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)

June 20, 2026
Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Audu Sule Katagum Ya Rasu

Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Audu Sule Katagum Ya Rasu

June 20, 2026
Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina

Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Turkiyya Ta Zama Ƙasa Ta Biyu Da Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya

Turkiyya Ta Zama Ƙasa Ta Biyu Da Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya

June 20, 2026
2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa

2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Abinci

Yadda Gwamnatin Kano Ta Samu Nasarar Kashi 80 A Fannin Aikin Noma

June 19, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.