• English
  • Business News
Wednesday, October 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masanin Huldar Kasa Da Kasa A Jami’ar Abuja: Kasar Sin Na Sa Kaimi Ga Sabon Nau’in Dunkulewar Duniya

by CMG Hausa
3 years ago
Kasa

Shugaban sashen ilimin siyasa da huldar kasa da kasa a jami’ar birnin Abuja dake tarayyar Najeriya Farfesa Sheriff Ghali Ibrahim, ya ce kasar Sin ta ba da gudummawa mai kyau, ga sabon nau’in tsarin dunkulewar duniya, da gudanar da harkokin mulki a duniya, kuma tana daya daga cikin masu sa kaimi ga sabon tsarin duniya.

Sheriff Ghali Ibrahim, ya bayyana hakan ne a wata hira ta musamman da manema labarai a baya-bayan nan.

  • Ya Wajaba Amurka Ta Kaucewa Sake Maimaita Irin Kuskuren Da Ta Aikata Game Da Taiwan

Shaihun malamin ya ce an dade ana aiwatar da dunkulewar duniya, bisa jagorancin kasashen yamma, da nufin inganta tsarin siyasa, da tsarin tattalin arziki, da akidu, da al’adu irin na kasashen yamma a duk fadin duniya, domin cin gajiyar dukkanin duniya, kuma yawancin kasashen Afirka, da sauran kasashe masu tasowa, ba sa iya cin gajiyar irin wannan tsari na dunkulewar duniya.

Dangane da maganar “raba gari da kasar Sin ta fannin tattalin arziki”, da wasu cibiyoyi da ‘yan siyasar yammacin duniya suka kira a yi a baya-bayan nan, Farfesa Ghali ya yi nuni da cewa, hakan na faruwa ne, kawai saboda ba za su amince da cewa, kasar Sin na samun bunkasuwa cikin sauri ba, kuma suna fargabar cewa, nasarar da Sin ta samu za ta zama abin koyi ga sauran kasashe masu tasowa, wanda hakan zai girgiza ikonsu na mallakar moriyar duniya.

Farfesa Ghali ya kara da cewa, shigar da kasar Sin cikin tsarin samar da kayayyaki na duniya, muhimmin taimako ne ga ci gaban tattalin arzikin kasashe masu tasowa irinsu Najeriya, kuma shawarar “Ziri daya da hanya daya” da kasar Sin ta gabatar, na ci gaba da taimakawa kasashe masu tasowa, wajen inganta ababen more rayuwa da ake bukata, domin samun ci gaba.

LABARAI MASU NASABA

Binciken ‘Yan Sanda Kan Wanda Ake Zargi Da Tawayen “‘Yancin Kan Taiwan” Mataki Ne Na Adalci Don Kare Hadin Kan Kasa

Xi Jinping Zai Gana Da Donald Trump

Kaza lika babbar kasuwar kasar Sin da ke bude kofa ga kasashen waje, tana da matukar jan hankalin kasashe masu tasowa.

Ghali ya jaddada cewa, maganar “raba gari da kasar Sin ta fannin tattalin arziki”, ba za ta samu amincewa daga kasashe masu tasowa ba, saboda hakan na nufin raba gari da samun ci gaban su.

A cewar masanin, “Idan babu kasar Sin, ba za a samu zarafi na ci gaba da yunkurin dunkulewar duniya ba”. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Binciken ‘Yan Sanda Kan Wanda Ake Zargi Da Tawayen “‘Yancin Kan Taiwan” Mataki Ne Na Adalci Don Kare Hadin Kan Kasa
Daga Birnin Sin

Binciken ‘Yan Sanda Kan Wanda Ake Zargi Da Tawayen “‘Yancin Kan Taiwan” Mataki Ne Na Adalci Don Kare Hadin Kan Kasa

October 29, 2025
Xi Jinping Zai Gana Da Donald Trump
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Zai Gana Da Donald Trump

October 29, 2025
Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

October 28, 2025
Next Post
Na Fuskanci Kalubale Daga Mutanen Da Har Yanzu Ba Su Fahimci Fim Ba –Ibrahim Gungu

Na Fuskanci Kalubale Daga Mutanen Da Har Yanzu Ba Su Fahimci Fim Ba –Ibrahim Gungu

LABARAI MASU NASABA

COAS Shaibu Ya Sha Alwashin Murƙushe ‘Yan Ta’addar Lakurawa 

COAS Shaibu Ya Sha Alwashin Murƙushe ‘Yan Ta’addar Lakurawa 

October 29, 2025
Binciken ‘Yan Sanda Kan Wanda Ake Zargi Da Tawayen “‘Yancin Kan Taiwan” Mataki Ne Na Adalci Don Kare Hadin Kan Kasa

Binciken ‘Yan Sanda Kan Wanda Ake Zargi Da Tawayen “‘Yancin Kan Taiwan” Mataki Ne Na Adalci Don Kare Hadin Kan Kasa

October 29, 2025
Afuwar Tinubu Ga Fursunoni: Saura Ƙasa Da Shekaru 6 Maryam Sanda Ta Shaƙi Iskar ‘Yanci

Afuwar Tinubu Ga Fursunoni: Saura Ƙasa Da Shekaru 6 Maryam Sanda Ta Shaƙi Iskar ‘Yanci

October 29, 2025
Xi Jinping Zai Gana Da Donald Trump

Xi Jinping Zai Gana Da Donald Trump

October 29, 2025
Gwamnatin Rikon Kwarya: Shirin DSS Ne Na Damke Atiku Da Peter Obi Kafin Rantsar Da Tinubu

DSS Ta Kama Wani Matashi Da Ya Yi Kira A Yi Juyin Mulki A Kafofin Sada Zumunta

October 29, 2025
An Kashe Ɗan Sanda Da Ɗan Hakimi A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Gombe

An Kashe Ɗan Sanda Da Ɗan Hakimi A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Gombe

October 29, 2025
Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Tayar Da Hankali A Zaɓen Anambra

Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Tayar Da Hankali A Zaɓen Anambra

October 29, 2025
ADC Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Amfani da Zargin Juyin Mulki Wajen Yaƙar ‘Yan Adawa

Ba Matakan Tinubu Ne Suka Karyar Da Farashin Kayan Abinci Ba – ADC

October 29, 2025
‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sanya Wa Majalisa Bam – Ɗan Majalisa

‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sanya Wa Majalisa Bam – Ɗan Majalisa

October 29, 2025
Sanusi Ga ‘Yan Nijeriya: Ku Dora Wa Buhari Alhakin Matsatsin Tattalin Arziki Ba Tinubu Ba

Tsoron Boko Haram Ne Ya Sa Jonathan Ya Fasa Cire Tallafin Man Fetur – Sanusi II

October 29, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.