• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Gidan Yarin Kuje Ta Tabbatar Da Mutuwar Fursuna A Gidan Yarin Kuje

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Hukumar Gidan Yarin Kuje Ta Tabbatar Da Mutuwar Fursuna A Gidan Yarin Kuje
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Kula da Gidajen Yari, ta tabbatar da cewa wani fursuna guda daya ya rasu a gidan yarin Kuje sakamakon fama da rashin lafiya.

Kwanturolan hukumar na birnin tarayya, Ahmed Musa Ahmed, ne ya tabbatar da mutuwar fursunan, yana mai mika jajensa da ta’aziyyar ga ahalin mamacin bisa rashin da suka yin.

  • Yadda Bidiyon Tsiraicina Ya Karade Shafukan Sada Zumunta – Safara’u
  • Kotu Ta Sake Hana Ba Da Belin Abba Kyari

Ya nanata aniyar hukumar na ci gaba da mayar da hankali sosai wajen kula da lafiyar fursunoni da kuma ma’aikatan gidan yari a kowane lokaci.

A wata sanarwar da kakakin hukumar na Abuja, Chukwuedo Humphrey, ya fitar, ya ce fursunan ya mutu ne bayan fama da rashin lafiya, kuma an masa jinyar wasu cututtuka yadda ya kamata.

Ahmed, ya shawarci fursunonin da suke kan amsar wasu magunanna musamman da suke fitowa su fada musu domin fuskantar cututtukan da ke damunsu a kowane lokaci tun da magunguna suna nan kuma kyauta ake basu.

Labarai Masu Nasaba

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

Sanarwar ta kara da cewa, “Cikin gaggawa an dora mamacin kan samun kulawar magani ta musamman kafin rasuwarsa har ma sai da ta kai an sauya masa wurin jinya zuwa asibitin koyarwa  a Jami’ar Abuja da ke Gwagwalada domin samun kulawar likitoci yadda ya kamata.

“Abun takaici, a lokacin da jikin mamacin ya tsananta a karshen mako, duk kokarin da likitoci suka yi domin ceto rayuwarsa abun ya ci tura kwanansa ya kare.”

Ya ce an shirya wa mamacin addu’a ta musamman a gidan yarin domin nema masa salama.

Kazalika wasu ma’aikatan gidan yari da suka zanta da LEADERSHIP sun zargi rashin kula daga hukumar kula da gidajen yarin.

Ma’aikatan da suka nemi a sakaya sunansu, sun ce kalubalen matsalar ingancin kayan kula da lafiyar fursunoni na daga cikin manyan matsalolin da suke addabar gidan yarin.

Sun kuma yi zargin cewa wanda ya mutu bai samu kulawar da ta dace ba tun lokacin da ya fara jinya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbujaFursunaGidan Yarin KujeKulawaLikitociMaganiRashin Lafiya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Kogi Ta Haramta Hakar Ma’adinai Ba Bisa Ka’ida Ba Bayan Rasuwar Mutane 2

Next Post

Kotu Ta Kori Shugabannin PDP Da Ke Goyon Bayan Kwankwaso A Kano

Related

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano
Manyan Labarai

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

12 minutes ago
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara
Labarai

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

1 hour ago
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya
Labarai

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

13 hours ago
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Manyan Labarai

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

14 hours ago
Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara
Labarai

Bayan Fara Kamen Mabarata, An Samu Dalar Amurka, Wuƙa A Kwara

16 hours ago
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Sanar Da Dalilin Korar Hadimin Shettima Kan Bunƙasa Tattalin Arziƙi
Labarai

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Sanar Da Dalilin Korar Hadimin Shettima Kan Bunƙasa Tattalin Arziƙi

17 hours ago
Next Post
Kotu Ta Kori Shugabannin PDP Da Ke Goyon Bayan Kwankwaso A Kano

Kotu Ta Kori Shugabannin PDP Da Ke Goyon Bayan Kwankwaso A Kano

LABARAI MASU NASABA

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

September 15, 2025
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

September 15, 2025
Barcelona Ta FarfaÉ—o Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

Barcelona Ta FarfaÉ—o Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

September 15, 2025
Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

September 14, 2025
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

September 14, 2025
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

September 14, 2025
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

September 14, 2025
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.