• English
  • Business News
Saturday, June 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Bidiyon Tsiraicina Ya Karade Shafukan Sada Zumunta – Safara’u

by Sadiq
3 years ago
in Nishadi, Manyan Labarai
0
Yadda Bidiyon Tsiraicina Ya Karade Shafukan Sada Zumunta – Safara’u
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Safeeya Yusuf wadda aka fi sani da Safara’u ta bayyana yadda fitar bidiyon tsiracinta ya jefa ta cikin mawuyacin hali.

Matashiyar wadda ta taka rawar Safara’u a cikin shiri mai dogon zango na tashar Arewa24, a cewarta ta fuskanci kalubale bayan fitar bidiyon.

  • Kotu Ta Sake Hana Ba Da Belin Abba Kyari
  • Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kano Za Ta Rushe Gine-Ginen Da Aka Yi A Hanyar Magudanan Ruwa

Safara’u a cikin wata tattaunawa da ta yi da BBC Hausa ta ce: “Yadda bidiyon tsiracina ya fita har na samu matsala da kamfanin dana ke aiki da su Arewa24 har suka kore ni.

“Mutane da yawa suna cewa madigo nake yi, watakila na turawa wata kawata ko budurwata ce ta fito da shi, wasu kuma suna cewa saurayi ne na turawa.”

Sai dai Safara’u ta musanta wannan magana na cewar wani ta turawa.

Labarai Masu Nasaba

Majalisar Tarayya Na ƘoÆ™arin Zama Ƴar Amshin Shata – Saraki

Cikin Shekaru 2, Tinubu Ya KarÉ“o Bashi Fiye da Shugabannin Nijeriya 3 – Obi

Ta ce ta fi zargin ko wani ne ya dauki wayarta ta yada bidiyon sakamakon ta kan bai wa mutane wayarta su yi amfani da ita.

Ta ce ta shiga yanayi na damuwa bayan faruwar lamarin, inda a cewarta har wata uku ta shafe ba ta fita waje.

Sai dai Safara’u wadda yanzu ta koma harkar waka, ta ce ta kan yi irin wannan bidiyon ta ajiye a wayarta don nishadi.

“Na kan yi irin wannan bidiyo na ajiye a wayata saboda jin dadi ko na wani abu daban, kuma na san kashi 70 cikin 100 na mata na yin irin wadannan bidiyo su ajiye a wayoyinsu,” a cewarta.

A baya-bayan nan wakokin Safara’u da take yi ita da wani uban gidanta da ake kira da Mista 442 sun bar baya da kura.

Mutane da yawa na ganin wakokin nata na neman bata tarbiyyar yara.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Arewa24Bidiyon TsiraiciKwana Casa'inSafara'uSafeeya YusufWaka
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Sake Hana Ba Da Belin Abba Kyari

Next Post

Sojoji Sun Kashe Dan Ta’adda, Sun Kama Wasu 3 A Kaduna

Related

Majalisar Tarayya Na ƘoÆ™arin Zama Ƴar Amshin Shata – Saraki
Manyan Labarai

Majalisar Tarayya Na ƘoÆ™arin Zama Ƴar Amshin Shata – Saraki

19 hours ago
Cikin Shekaru 2, Tinubu Ya KarÉ“o Bashi Fiye da Shugabannin Nijeriya 3 – Obi
Manyan Labarai

Cikin Shekaru 2, Tinubu Ya KarÉ“o Bashi Fiye da Shugabannin Nijeriya 3 – Obi

21 hours ago
nijeriya
Manyan Labarai

Yadda Badakalar Tallafin Man Fetur Ta Zame Wa Nijeriya Alakakai

22 hours ago
Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu
Manyan Labarai

Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu

2 days ago
Sojoji Sun Kashe Auta, Ƙasurgumin ÆŠan Ta’adda Da Wasu 13 a Jihar Zamfara
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Auta, Ƙasurgumin ÆŠan Ta’adda Da Wasu 13 a Jihar Zamfara

2 days ago
Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane
Manyan Labarai

Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

2 days ago
Next Post
Sojoji Sun Kashe Dan Ta’adda, Sun Kama Wasu 3 A Kaduna

Sojoji Sun Kashe Dan Ta’adda, Sun Kama Wasu 3 A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Taron Koli Na Sin Da Kasashen Yankin Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu Zai Ingiza Manufar Kara Dunkulewar Sassan Yankin

Taron Koli Na Sin Da Kasashen Yankin Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu Zai Ingiza Manufar Kara Dunkulewar Sassan Yankin

June 13, 2025
jam'iyyu

Sarkakiyar Da Ke Tattare Da Zaben 2027 Da Yadda Za Ta Kaya

June 13, 2025
Nijeriya Na Kan Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arziki Da Dawo Da Martabar Ƙasa — Ministan Yaɗa Labarai

Nijeriya Na Kan Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arziki Da Dawo Da Martabar Ƙasa — Ministan Yaɗa Labarai

June 13, 2025
Babban Jami’in Diflomasiyyar Kasar Sin Ya Yi Kiran Karfafa Alaka Da Afirka

Babban Jami’in Diflomasiyyar Kasar Sin Ya Yi Kiran Karfafa Alaka Da Afirka

June 13, 2025
Xi Ya Yi Kira Da A Kara Azamar Gina Kasa A Gabar Da Ake Bikin Cika Shekaru 120 Da Haihuwar Dan Mazan Jiya Chen Yun

Xi Ya Yi Kira Da A Kara Azamar Gina Kasa A Gabar Da Ake Bikin Cika Shekaru 120 Da Haihuwar Dan Mazan Jiya Chen Yun

June 13, 2025
Pogba Na Shirin Komawa Monaco Bayan Dakatar Da Shi

Pogba Na Shirin Komawa Monaco Bayan Dakatar Da Shi

June 13, 2025
Nijeriya Da Morocco Za Su Sanya Hannu Kan Kulla Yarjejeniyar Aikin Bututun Iskar Gas

Gwamnatin Tarayya Ta Himmatu Wajen Inganta Karfin Sashen Fetur Da Gas Na Cikin Gida

June 13, 2025
Bin Hanya Daya Da Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Muhimmin Mataki Ne Na Ba Da Tabbaci Ga Huldar Ciniki Da Tattalin Arzikin Sin Da Amurka

Bin Hanya Daya Da Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Muhimmin Mataki Ne Na Ba Da Tabbaci Ga Huldar Ciniki Da Tattalin Arzikin Sin Da Amurka

June 13, 2025
Sin Ta Bayyana Adawa Da Keta Hurumin ‘Yanci Tsaro Da Ikon Mulkin Yankunan Iran

Sin Ta Bayyana Adawa Da Keta Hurumin ‘Yanci Tsaro Da Ikon Mulkin Yankunan Iran

June 13, 2025
Gwamnati Ta Yi Karin Haske Kan Biyan Tallafin Rage Radadi Da Mafi Karancin Albashi

Gwamnati Ta Yi Karin Haske Kan Biyan Tallafin Rage Radadi Da Mafi Karancin Albashi

June 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.