• English
  • Business News
Thursday, May 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasuwar Mile 12 Ta Na Jagorantar Hadin Kan ‘Yan Kasuwar Jihar Legas

by Bala Kukuru
3 years ago
in Labarai
0
Kasuwar Mile 12 Ta Na Jagorantar Hadin Kan ‘Yan Kasuwar Jihar Legas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

INEC Ta Samar Da Sashen Ƙirƙirarriyar Basira Domin Inganta Harkokin Zaɓe 

Ingancin Tattalin Arzikin Sin Mai Bude Kofa Na Bayyana Sosai Duba Da Yawan Zuwan Baki Masu Sayayya

Tsohon shugaban babbar kasuwar mile12 intanashinal maket a Legas Alhaji Isa Mohammed Mai shinkafa kuma shugaban kungiyar Dattawan kasuwar ta mile12 dake cikin birnin Legas ya bayyana cewar hakika a halin yanzu al ummar hausawan kasuwar mile12 intanashinal maket da sauran kabilu daban daban mazauna cikin kasuwar a Legas suna kara samun hadin kawunan junan su a Legas da kewayan ta gaba daya Alhaji Isa Mohammed Mai shinkafa wan da ya tabbatar da hakan a gidan sa dake cikin birnin kano alokacin da yake tabbatar ma Jaridar LEADASHIP HAUSA gaskiyar wannan al’amari na halin zaman takewar al ummar hausawa dana sauran kabilu mazauna yankin na Legas gaba daya jim kadan bayan da ya kammala karbar bakuncin dumbin al’ummar Hausawa dana Yarabawa wadanda suka fito daga sassa daban daban na jihohin kasarnan suka zo Kano domin taya shi murnar gabatar da daurin auran ‘ya’yansa guda uku Amira Isa Mohammed da Angon ta Shamsuddini Mai Kudi Kiru da Rabi’atu Isa Mohammed da Angon ta Idiris Abba da kuma Maryam Isa Mohammed da Angon ta Muntari.

Taron daurin auran wanda ya gudana a masallacin Jumma’a na Iya’ussunnah da ke unguwar Gwambaja a cikin birnin Kanan Dabo a ranar Jumma’an nan ta makon jiya daya gabata kadan daga cikin manyan baki a wajan taron daurin auran sun hada da Babban Shugaban kasuwar mile 12 intanashinal maket a Legas Alhaji Shehu Usman Samfam da babban sakataren kasuwar Alhaji Balarabe Idiris da tsohon shugaban kasuwar Alhaji Haruna Mohammed Tamarke sauran sun hada da wadansu daga cikin Iyayan kasuwar wadanda suka hada da Alhaji Habu Faki Garkuwan Faki da Alhaji Abdulwahab Tsoho Babangida da Alhaji Abdullahi burama da sauran shuwagaban nin bangarorin kasuwar ta mile12 shugaban kasuwar Yan doya a mile12 Alhaji Mohammadu Dan Damma Yabo da Tsohon Kwamishinan ‘Yansanda Alhaji Abdullahi Yuguda Tsanyawa ta Jihar Kano da sauran manyan bakin da suka fito daga sassa daban-daban na jihohin Nijeriya Yarabawa da sauran wadansu kabilu daban-daban na kasar nan inda Alhaji Isa Mohammed ya nuna farin cikin sa karara a game da ganin dumbin al’ummar da suka zo taya shi murnar gabatar da wannan al’amari tare da fatan alheri na komawar su gidajen su lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: LeagsMil12
ShareTweetSendShare
Previous Post

Jam’iyyar PDP Za Ta Kawo Mafita Ga Matsalolin Da Aka Jefa Kasar Nan -Abubakar Danburam

Next Post

Matakai Bakwai Da Kasashe Ke Dauka Don Rage Matsalar Makamashi

Related

Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023
Labarai

INEC Ta Samar Da Sashen Ƙirƙirarriyar Basira Domin Inganta Harkokin Zaɓe 

14 minutes ago
Ingancin Tattalin Arzikin Sin Mai Bude Kofa Na Bayyana Sosai Duba Da Yawan Zuwan Baki Masu Sayayya
Ra'ayi Riga

Ingancin Tattalin Arzikin Sin Mai Bude Kofa Na Bayyana Sosai Duba Da Yawan Zuwan Baki Masu Sayayya

46 minutes ago
Sanata Adamu Aliero Ya Ƙaddamar Da Rabon Kayan Tallafi Ga Ƙananan Hukumomi Takwas A Kebbi
Labarai

Sanata Adamu Aliero Ya Ƙaddamar Da Rabon Kayan Tallafi Ga Ƙananan Hukumomi Takwas A Kebbi

2 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Kashe Naira Tiriliyan 1.5 Don Magance Matsalar Abinci — Minista
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Kashe Naira Tiriliyan 1.5 Don Magance Matsalar Abinci — Minista

2 hours ago
Matatar Dangote Ta Sake Rage Farashin Man Fetur
Manyan Labarai

Matatar Dangote Ta Sake Rage Farashin Man Fetur

3 hours ago
Tsaro Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Bunƙasa Tattalin Arziƙi – Atiku
Manyan Labarai

Tsaro Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Bunƙasa Tattalin Arziƙi – Atiku

5 hours ago
Next Post
Matakai Bakwai Da Kasashe Ke Dauka Don Rage Matsalar Makamashi

Matakai Bakwai Da Kasashe Ke Dauka Don Rage Matsalar Makamashi

LABARAI MASU NASABA

Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

INEC Ta Samar Da Sashen Ƙirƙirarriyar Basira Domin Inganta Harkokin Zaɓe 

May 22, 2025
Ingancin Tattalin Arzikin Sin Mai Bude Kofa Na Bayyana Sosai Duba Da Yawan Zuwan Baki Masu Sayayya

Ingancin Tattalin Arzikin Sin Mai Bude Kofa Na Bayyana Sosai Duba Da Yawan Zuwan Baki Masu Sayayya

May 22, 2025
Sanata Adamu Aliero Ya Ƙaddamar Da Rabon Kayan Tallafi Ga Ƙananan Hukumomi Takwas A Kebbi

Sanata Adamu Aliero Ya Ƙaddamar Da Rabon Kayan Tallafi Ga Ƙananan Hukumomi Takwas A Kebbi

May 22, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kashe Naira Tiriliyan 1.5 Don Magance Matsalar Abinci — Minista

Gwamnatin Tarayya Ta Kashe Naira Tiriliyan 1.5 Don Magance Matsalar Abinci — Minista

May 22, 2025
Matatar Dangote Ta Sake Rage Farashin Man Fetur

Matatar Dangote Ta Sake Rage Farashin Man Fetur

May 22, 2025
Trump Zai Shirya Liyafar Musamman Ga Manyan Ƴan Crypto 

Trump Zai Shirya Liyafar Musamman Ga Manyan Ƴan Crypto 

May 22, 2025
Tsaro Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Bunƙasa Tattalin Arziƙi – Atiku

Tsaro Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Bunƙasa Tattalin Arziƙi – Atiku

May 22, 2025
Ma’aikatan Wutar Lantarki A Katsina Sun Tsunduma Yajin Aiki

Ma’aikatan Wutar Lantarki A Katsina Sun Tsunduma Yajin Aiki

May 22, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Mutum 5 Hukuncin Ɗaurin Wata 1 Saboda Awakinsu Sun Cinye Bishiyar Gwamnati A Kano

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 5 Hukuncin Ɗaurin Wata 1 Saboda Awakinsu Sun Cinye Bishiyar Gwamnati A Kano

May 22, 2025
‘Yan Majalisar Dokokin Nijeriya Sun Bukaci Karin Albashi

Yadda ‘Yan Majalisa Ke Cusa Ayyuka Marasa Amfani A Kasafin Kuɗi – Rahoto

May 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.