ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasuwar Mile 12 Ta Na Jagorantar Hadin Kan ‘Yan Kasuwar Jihar Legas

by Bala Kukuru
4 years ago
Legas

LABARAI MASU NASABA

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

Tsohon shugaban babbar kasuwar mile12 intanashinal maket a Legas Alhaji Isa Mohammed Mai shinkafa kuma shugaban kungiyar Dattawan kasuwar ta mile12 dake cikin birnin Legas ya bayyana cewar hakika a halin yanzu al ummar hausawan kasuwar mile12 intanashinal maket da sauran kabilu daban daban mazauna cikin kasuwar a Legas suna kara samun hadin kawunan junan su a Legas da kewayan ta gaba daya Alhaji Isa Mohammed Mai shinkafa wan da ya tabbatar da hakan a gidan sa dake cikin birnin kano alokacin da yake tabbatar ma Jaridar LEADASHIP HAUSA gaskiyar wannan al’amari na halin zaman takewar al ummar hausawa dana sauran kabilu mazauna yankin na Legas gaba daya jim kadan bayan da ya kammala karbar bakuncin dumbin al’ummar Hausawa dana Yarabawa wadanda suka fito daga sassa daban daban na jihohin kasarnan suka zo Kano domin taya shi murnar gabatar da daurin auran ‘ya’yansa guda uku Amira Isa Mohammed da Angon ta Shamsuddini Mai Kudi Kiru da Rabi’atu Isa Mohammed da Angon ta Idiris Abba da kuma Maryam Isa Mohammed da Angon ta Muntari.

Taron daurin auran wanda ya gudana a masallacin Jumma’a na Iya’ussunnah da ke unguwar Gwambaja a cikin birnin Kanan Dabo a ranar Jumma’an nan ta makon jiya daya gabata kadan daga cikin manyan baki a wajan taron daurin auran sun hada da Babban Shugaban kasuwar mile 12 intanashinal maket a Legas Alhaji Shehu Usman Samfam da babban sakataren kasuwar Alhaji Balarabe Idiris da tsohon shugaban kasuwar Alhaji Haruna Mohammed Tamarke sauran sun hada da wadansu daga cikin Iyayan kasuwar wadanda suka hada da Alhaji Habu Faki Garkuwan Faki da Alhaji Abdulwahab Tsoho Babangida da Alhaji Abdullahi burama da sauran shuwagaban nin bangarorin kasuwar ta mile12 shugaban kasuwar Yan doya a mile12 Alhaji Mohammadu Dan Damma Yabo da Tsohon Kwamishinan ‘Yansanda Alhaji Abdullahi Yuguda Tsanyawa ta Jihar Kano da sauran manyan bakin da suka fito daga sassa daban-daban na jihohin Nijeriya Yarabawa da sauran wadansu kabilu daban-daban na kasar nan inda Alhaji Isa Mohammed ya nuna farin cikin sa karara a game da ganin dumbin al’ummar da suka zo taya shi murnar gabatar da wannan al’amari tare da fatan alheri na komawar su gidajen su lafiya.

Legas
Bala Kukuru
+ postsBio
  • Bala Kukuru
    https://hausa.leadership.ng/author/bala-kukuru/
    Yadda Tashin Farashin Man Fetur Ya Shafi Harkokin Kasuwanci A Nijeriya
  • Bala Kukuru
    https://hausa.leadership.ng/author/bala-kukuru/
    Dan Majlisa Ya Tallafa Wa Al’ummar Mazabarsa Da Kayan Abinci Na Naira Miliyan 45 A Katsina
  • Bala Kukuru
    https://hausa.leadership.ng/author/bala-kukuru/
    Alhaji Amadu Umar Ya Zama Sarkin Hausawan Garin Agbara A Jihar Ogun
  • Bala Kukuru
    https://hausa.leadership.ng/author/bala-kukuru/
    Kungiyar ‘J5 Container’ Ta Gudanar Da Taron Neman Hadin Kan Jami’an Tsaro A Legas
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka
Ra'ayi Riga

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

July 7, 2026
Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi
Manyan Labarai

Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

July 7, 2026
Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i
Labarai

MURIC Ba Ta Gamsu Da Rahoton Lafiyar El-Rufai Da Aka Gabatar A Kotu Ba

July 7, 2026
Next Post
Matakai Bakwai Da Kasashe Ke Dauka Don Rage Matsalar Makamashi

Matakai Bakwai Da Kasashe Ke Dauka Don Rage Matsalar Makamashi

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

July 7, 2026
Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

July 7, 2026
Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

July 7, 2026
An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

July 7, 2026
Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

MURIC Ba Ta Gamsu Da Rahoton Lafiyar El-Rufai Da Aka Gabatar A Kotu Ba

July 7, 2026
Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

July 7, 2026
Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026
Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

July 7, 2026
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

ADC Ta Zargi Gwamnatin Tinubu Da Jefa ‘Yan Nijeriya Miliyan 17 Cikin Yunwa

July 7, 2026
Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.