• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-dumi: Chelsea Ta Sallami Kociyanta, Tuchel

by Sulaiman
3 years ago
in Wasanni
0
Da Dumi-dumi: Chelsea Ta Sallami Kociyanta, Tuchel
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Chelsea na neman sabon kocin da zai maye gurbin kocinta a wani lamari kamar almara, sallamar kocin da ya lashe gasar zakarun Turai Thomas Tuchel a kungiyar.

Chelsea ta sallami Thomas Tuchel bayan rashin nasara da Dinamo Zagreb 1-0 ranar Talata a gasar zakarun Turai.

  • UEFA Champions League: Yau Za A Fara Fafata Gasar Zakarun Turai

An nada Thomas ne a matsayin magajin tsohon dan wasan kungiyar Frank Lampard a watan Janairun 2021 kuma ya jagoranci Chelsea zuwa gasar zakarun Turai inda yayi nasara da ci 1-0 a kan Manchester City a watan Mayu na shekarar.

Daga nan, Tuchel ya samu nasarori da dama ta hanyar lashe kofuna a gasar cin kofin UEFA Super Cup da kuma gasar cin kofin duniya na kungiyoyi, amma Tuchel ya kuma yi rashin nasara a gasar cin kofin FA guda biyu da kuma wasan karshe na gasar cin kofin EFL – wanda aka doke shi a wasannin cin kofin gida biyu a bugun fanareti da Liverpool a bara.

Hukuncin da gwamnatin Birtaniya ta yi wa tsohon mai kungiyar, Roman Abramovich a lokacin da Rasha ta mamaye Ukraine, ya haifar da tilasta wa Roman sayar da Chelsea zuwa LA Dodgers Todd Boehly akan Kudi yuro biliyan £4.25bn.

Labarai Masu Nasaba

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

Chelsea ta taka rawar gani a kasuwar siyan ‘yan wasa a Wannan Shekarar, inda ta kawo ‘yan wasa irin su Raheem Sterling, Pierre-Emerick Aubameyang, Wesley Fofana, Kalidou Koulibaly da Marc Cucurella.

Blues dai ta fara gasar wasar bana da kafar hagu, duk da cewa ta yi nasara a wasanni uku, ta yi rashin nasara a wasanni biyu sannan ta yi kunnan doki da daya a cikin wasanninta na farko na gasar Premier shida, inda ta zama ta shida a kan teburi.

Rashin nasarar da Chelsea tayi a wasanta da kungiyar Dinamo a ranar Talata ya fusata sabbin masu kungiyar din suka kawo karshen kwantiragin Tuchel da kungiyar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamna Bagudu Ya Rusa Duk Kwamishinonin Jihar Kebbi

Next Post

An Haifi Jarirai 900 Cikin Moko Daya A Saudiyya

Related

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea
Wasanni

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

4 hours ago
CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata
Wasanni

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

2 days ago
An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari
Wasanni

An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

3 days ago
Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa
Wasanni

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

3 days ago
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa
Wasanni

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

4 days ago
Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?
Wasanni

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

4 days ago
Next Post
An Haifi Jarirai 900 Cikin Moko Daya A Saudiyya

An Haifi Jarirai 900 Cikin Moko Daya A Saudiyya

LABARAI MASU NASABA

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

July 2, 2025
Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

July 2, 2025
Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

July 2, 2025
David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

July 2, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

July 2, 2025
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.