• Leadership Hausa
Tuesday, March 21, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-dumi: Chelsea Ta Sallami Kociyanta, Tuchel

by Sulaiman
6 months ago
in Wasanni
0
Da Dumi-dumi: Chelsea Ta Sallami Kociyanta, Tuchel
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Chelsea na neman sabon kocin da zai maye gurbin kocinta a wani lamari kamar almara, sallamar kocin da ya lashe gasar zakarun Turai Thomas Tuchel a kungiyar.

Chelsea ta sallami Thomas Tuchel bayan rashin nasara da Dinamo Zagreb 1-0 ranar Talata a gasar zakarun Turai.

  • UEFA Champions League: Yau Za A Fara Fafata Gasar Zakarun Turai

An nada Thomas ne a matsayin magajin tsohon dan wasan kungiyar Frank Lampard a watan Janairun 2021 kuma ya jagoranci Chelsea zuwa gasar zakarun Turai inda yayi nasara da ci 1-0 a kan Manchester City a watan Mayu na shekarar.

Daga nan, Tuchel ya samu nasarori da dama ta hanyar lashe kofuna a gasar cin kofin UEFA Super Cup da kuma gasar cin kofin duniya na kungiyoyi, amma Tuchel ya kuma yi rashin nasara a gasar cin kofin FA guda biyu da kuma wasan karshe na gasar cin kofin EFL – wanda aka doke shi a wasannin cin kofin gida biyu a bugun fanareti da Liverpool a bara.

Hukuncin da gwamnatin Birtaniya ta yi wa tsohon mai kungiyar, Roman Abramovich a lokacin da Rasha ta mamaye Ukraine, ya haifar da tilasta wa Roman sayar da Chelsea zuwa LA Dodgers Todd Boehly akan Kudi yuro biliyan £4.25bn.

Labarai Masu Nasaba

UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su

Chelsea Ta Shiga Zawarcin Victor Osimhen

Chelsea ta taka rawar gani a kasuwar siyan ‘yan wasa a Wannan Shekarar, inda ta kawo ‘yan wasa irin su Raheem Sterling, Pierre-Emerick Aubameyang, Wesley Fofana, Kalidou Koulibaly da Marc Cucurella.

Blues dai ta fara gasar wasar bana da kafar hagu, duk da cewa ta yi nasara a wasanni uku, ta yi rashin nasara a wasanni biyu sannan ta yi kunnan doki da daya a cikin wasanninta na farko na gasar Premier shida, inda ta zama ta shida a kan teburi.

Rashin nasarar da Chelsea tayi a wasanta da kungiyar Dinamo a ranar Talata ya fusata sabbin masu kungiyar din suka kawo karshen kwantiragin Tuchel da kungiyar.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamna Bagudu Ya Rusa Duk Kwamishinonin Jihar Kebbi

Next Post

An Haifi Jarirai 900 Cikin Moko Daya A Saudiyya

Related

UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su
Wasanni

UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su

1 week ago
Ighalo Yana Son Osimhen Ya Koma Manchester United
Wasanni

Chelsea Ta Shiga Zawarcin Victor Osimhen

1 week ago
Ana Yi Wa Graham Potter Barazanar Kisa
Wasanni

Ana Yi Wa Graham Potter Barazanar Kisa

2 weeks ago
Ba Zan Bar Shugabancin Barcelona Ba, Cewar Laporta
Wasanni

Ba Zan Bar Shugabancin Barcelona Ba, Cewar Laporta

2 weeks ago
Ronaldo Ya Sake Cin Kwallo Uku Rigis A Saudiyya
Wasanni

Ronaldo Ya Sake Cin Kwallo Uku Rigis A Saudiyya

3 weeks ago
Wasu Abubuwa Da Ya Kamata A Sani Game Da El-Clasico
Wasanni

Wasu Abubuwa Da Ya Kamata A Sani Game Da El-Clasico

3 weeks ago
Next Post
An Haifi Jarirai 900 Cikin Moko Daya A Saudiyya

An Haifi Jarirai 900 Cikin Moko Daya A Saudiyya

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Fitar Da Rahoto Game Da Halin Dimokuradiyya A Amurka A Shekarar 2022

Sin Ta Fitar Da Rahoto Game Da Halin Dimokuradiyya A Amurka A Shekarar 2022

March 21, 2023
Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

March 21, 2023
An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

March 20, 2023
Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin

Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin

March 20, 2023
Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

March 20, 2023
Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo

Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo

March 20, 2023
Da Dumi-duminsa: ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Basarake A Ondo

An Sace Baturen Zabe Akan Hanyarsa Ta Zuwa Cibiyar Tattara Sakamakon Zabe A Zamfara

March 20, 2023
Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”

Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”

March 20, 2023
Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno

Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno

March 20, 2023
An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba

An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba

March 20, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.