• English
  • Business News
Sunday, October 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku Kan Tasirin Amfani Da Kudi A Siyasar 2023

by Aisha Seyoji
3 years ago
kudi

Barkanmu da sake saduwa a wannan fili,a wannan mako mun kawo ra’ayoyinku a kan yadda ‘yan siyasa ke amfani da kudi wajen jan hankalin talakawa masu jefa kuri’a.

Da kuma jan hankalin masu kada kuri’a domin ganin sun yi amfani da cancanta sun zabi mutanen da za su yi musu aiki ba tare da la’akari da masu basu kudi ba a zaben 2023.

Muhd Basheer Sa’ad
Ni bana ganin laifin ‘yan siyasa a wannan lamarin saboda mafiyawancin su kasuwanci suka dauki siyasar su. Saboda haka sun saka kudi sun sayi kuri’a dole ne suyi yadda suka ga dama da talakawa tunda sun sayi ‘yancin su ne da kudi.

Don haka dole masu kasa kuri’u su hankalta da karba kudi yayin zabe saboda idan har ka yarda ka amshi kudi kuma ka zabi mutum to shakka babu ka sayar da ‘yancin ka kuma babu yadda zakai dole sai abinda ka gani

Yusuf Muhammad Jalingo
Kowanne talaka yanzu abinda yake cewa “Allaah ya zaba mana shugaba nagari” sabida jiki magayi don kowa yaji ajikinsa.
Matsalar shi ne talauci ne aka sakawa mutane na dole shi ne su kuma masu neman mulki ido a rufe suke amafani da wannan daman sai mukuma talakawa muke karba amma badon anason hakan ba.

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Ɗan Majalisar Bayelsa Ya Shawarci Jonathan Ya Guji Neman Takara A 2027

Gwamnan Edo Ya Umarci Kwamishinoni Su Riƙa Sanya Hular Tinubu

Muna amfani da wannan dama wajen yi wa al’umma tuni a kan kar asake zaben tumun dare don duk me yin zabe atunanin zai iya banbance abu mai kyau da maras kyau.
Allaah ya zaba mana shugabanni nigari. Amiin

Baban Khairat
A Ra’ayi na kamata ya yi mutane (ordinary masses) su yi hakuri da yanayin da aka samu kai su duba chanchantan dantakara da za su zaba, Abin ban haushinma shi ne wai bayan shekaru hudu lokacin zabe kaga, ana raba wa mutane abinda ko abinci na ranan ba zai isheka watakila ba laifin masu zaben ba ne halin talauci da tsadar rayuwa ne, Amma kuma bashi zai sa kasa yarda ‘yancin kaba, fatanmu dai shi ne Allah ya bamu sa ar shugabannin na gari,

Mahdee Bashir
Duk wanda ya karbi kudi a wajen ‘yan siyasa kuma ya zabe shi to ya tabbata ya sayar da ‘yancinsa da ta al’ummarsa, fakat!!!

Nuruddeen Muhammad Funtua
A gaskiya wannan ba abune mai kyau ba, muna kira ga ‘yan siyasarmu da su gyara idai har gyaran ake so ayi.

It’z Jameel Moh’d
Kawai Allah ya bamu shugaba nagari amma dai duk wanda ya cire kudi ya sayi delegate sannan ya sayi talakawa saboda su zabe shi, Wallahi inya ci zabe ba zai mana aiki ba, yakamata mu yi amfani da hankalin mu wajen zaben shugaba na gari

Yahaya Aliyu Sani
To mu dai munsan da cewa talaka baida wani katabus, Allah ya zaba mana mafi alheri

Nazifi Haruna Iliyasu
To idan bera da sata daddawa ma da wari, matsalar da aka samu shi ne har yanzu tallaka bai san kansa ba, da yasan kansa da an samu saukin al’amurra, to abinda nake gani Idan har dan siyasa zai baka dan abinda bai taka kara ya karya ba ka zabe shi tofa duk yadda ya yi dakai daidai ne domin kuwa ba don Allah ka zabe shi ba, kudi ya biya ka, to amma da yake mafi a’ala ga tallaka shi ne ya cire kwadayi ya zabi wanda ya chanchanta.

Widad Isma’il
Ai gani ga wanne ya ishi wane tsoron Allah, ai ko wannan jarrabawar wannan gwamnati ya kamata mutane su san su waye su kwadayi a lasa maka zuma a baki zakin sa na dan lokaci zai bace maka a baki amma abin da zai biyo baya da kanka zaka kai wa kanka hisabi ba sai an kai ga gaci ba.

Sulaiman Muhammad
Gaskiya har yandu talakawa masu jefa kuri’a kunnansu bai yi laushi ba, tun kafin ranar zabe an fara basu omo da indome

Adamu Yunusa Ibrahim
Fatan alheri.

Hussein B Gama
Yanzu kam lamarin sai dai mubi da innalillahi saboda komai ya lalace

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tsohon Ɗan Majalisar Bayelsa Ya Shawarci Jonathan Ya Guji Neman Takara A 2027
Siyasa

Tsohon Ɗan Majalisar Bayelsa Ya Shawarci Jonathan Ya Guji Neman Takara A 2027

October 17, 2025
Gwamnan Edo Ya Umarci Kwamishinoni Su Riƙa Sanya Hular Tinubu
Siyasa

Gwamnan Edo Ya Umarci Kwamishinoni Su Riƙa Sanya Hular Tinubu

October 16, 2025
Sauya Sheƙa: Diri Da Wasu Na Guje Wa Matsalolin Da Suka Ƙirƙiro – Dickson
Manyan Labarai

Sauya Sheƙa: Diri Da Wasu Na Guje Wa Matsalolin Da Suka Ƙirƙiro – Dickson

October 16, 2025
Next Post
Matar Da Ta Sheka Wa Matashi Tafasasshen Ruwan Shayi Ta Shiga Hannun ‘Yansanda A Kano

Matar Da Ta Sheka Wa Matashi Tafasasshen Ruwan Shayi Ta Shiga Hannun 'Yansanda A Kano

LABARAI MASU NASABA

JTF Ta Kama Wani Da Ake Zargin Mai Safarar Miyagun Ƙwayoyi Ne Ga ‘Yan Bindiga A Jihar Kogi

JTF Ta Kama Wani Da Ake Zargin Mai Safarar Miyagun Ƙwayoyi Ne Ga ‘Yan Bindiga A Jihar Kogi

October 19, 2025
Abin Da Nijeriya Ke Bukata Kafin Samun Damar Zuwa Gasar Kofin Duniya

Abin Da Nijeriya Ke Bukata Kafin Samun Damar Zuwa Gasar Kofin Duniya

October 19, 2025
Yadda Ake Alkaki

Yadda Ake Alkaki

October 19, 2025
Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (1)

Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (2)

October 19, 2025
An Sanya Hannu Kan Yarjejiyar Zaman Lafiya A Gaza

An Sanya Hannu Kan Yarjejiyar Zaman Lafiya A Gaza

October 19, 2025
Nijar

Gwamnatin Nijar Ta Yaye Tsofaffin Mayaka 369 Da Aka Bai Wa Horon Sauya Tunani

October 19, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

‘Yan Siyasa 11 Da Suka Faɗa Dambarwar Takardar Shaidar Karatu Ta Bogi

October 19, 2025
gombe

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

October 18, 2025
Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

Ɗaliban Fasaha Sun Ɓullo Da Dabarar Tsaro Ta Harkar Noma

October 18, 2025
An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin

An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin

October 18, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.