ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku Kan Tasirin Amfani Da Kudi A Siyasar 2023

by Aisha Seyoji
4 years ago
kudi

Barkanmu da sake saduwa a wannan fili,a wannan mako mun kawo ra’ayoyinku a kan yadda ‘yan siyasa ke amfani da kudi wajen jan hankalin talakawa masu jefa kuri’a.

Da kuma jan hankalin masu kada kuri’a domin ganin sun yi amfani da cancanta sun zabi mutanen da za su yi musu aiki ba tare da la’akari da masu basu kudi ba a zaben 2023.

Muhd Basheer Sa’ad
Ni bana ganin laifin ‘yan siyasa a wannan lamarin saboda mafiyawancin su kasuwanci suka dauki siyasar su. Saboda haka sun saka kudi sun sayi kuri’a dole ne suyi yadda suka ga dama da talakawa tunda sun sayi ‘yancin su ne da kudi.

ADVERTISEMENT

Don haka dole masu kasa kuri’u su hankalta da karba kudi yayin zabe saboda idan har ka yarda ka amshi kudi kuma ka zabi mutum to shakka babu ka sayar da ‘yancin ka kuma babu yadda zakai dole sai abinda ka gani

Yusuf Muhammad Jalingo
Kowanne talaka yanzu abinda yake cewa “Allaah ya zaba mana shugaba nagari” sabida jiki magayi don kowa yaji ajikinsa.
Matsalar shi ne talauci ne aka sakawa mutane na dole shi ne su kuma masu neman mulki ido a rufe suke amafani da wannan daman sai mukuma talakawa muke karba amma badon anason hakan ba.

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

Muna amfani da wannan dama wajen yi wa al’umma tuni a kan kar asake zaben tumun dare don duk me yin zabe atunanin zai iya banbance abu mai kyau da maras kyau.
Allaah ya zaba mana shugabanni nigari. Amiin

Baban Khairat
A Ra’ayi na kamata ya yi mutane (ordinary masses) su yi hakuri da yanayin da aka samu kai su duba chanchantan dantakara da za su zaba, Abin ban haushinma shi ne wai bayan shekaru hudu lokacin zabe kaga, ana raba wa mutane abinda ko abinci na ranan ba zai isheka watakila ba laifin masu zaben ba ne halin talauci da tsadar rayuwa ne, Amma kuma bashi zai sa kasa yarda ‘yancin kaba, fatanmu dai shi ne Allah ya bamu sa ar shugabannin na gari,

Mahdee Bashir
Duk wanda ya karbi kudi a wajen ‘yan siyasa kuma ya zabe shi to ya tabbata ya sayar da ‘yancinsa da ta al’ummarsa, fakat!!!

Nuruddeen Muhammad Funtua
A gaskiya wannan ba abune mai kyau ba, muna kira ga ‘yan siyasarmu da su gyara idai har gyaran ake so ayi.

It’z Jameel Moh’d
Kawai Allah ya bamu shugaba nagari amma dai duk wanda ya cire kudi ya sayi delegate sannan ya sayi talakawa saboda su zabe shi, Wallahi inya ci zabe ba zai mana aiki ba, yakamata mu yi amfani da hankalin mu wajen zaben shugaba na gari

Yahaya Aliyu Sani
To mu dai munsan da cewa talaka baida wani katabus, Allah ya zaba mana mafi alheri

Nazifi Haruna Iliyasu
To idan bera da sata daddawa ma da wari, matsalar da aka samu shi ne har yanzu tallaka bai san kansa ba, da yasan kansa da an samu saukin al’amurra, to abinda nake gani Idan har dan siyasa zai baka dan abinda bai taka kara ya karya ba ka zabe shi tofa duk yadda ya yi dakai daidai ne domin kuwa ba don Allah ka zabe shi ba, kudi ya biya ka, to amma da yake mafi a’ala ga tallaka shi ne ya cire kwadayi ya zabi wanda ya chanchanta.

Widad Isma’il
Ai gani ga wanne ya ishi wane tsoron Allah, ai ko wannan jarrabawar wannan gwamnati ya kamata mutane su san su waye su kwadayi a lasa maka zuma a baki zakin sa na dan lokaci zai bace maka a baki amma abin da zai biyo baya da kanka zaka kai wa kanka hisabi ba sai an kai ga gaci ba.

Sulaiman Muhammad
Gaskiya har yandu talakawa masu jefa kuri’a kunnansu bai yi laushi ba, tun kafin ranar zabe an fara basu omo da indome

Adamu Yunusa Ibrahim
Fatan alheri.

Hussein B Gama
Yanzu kam lamarin sai dai mubi da innalillahi saboda komai ya lalace

Kudi
Aisha Seyoji
+ postsBio
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Mata Mu Kara Hakuri A Zamantakewar Aure -Aisha Seyoji
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Ra’ayoyinku A Kan Ba Da Bashi Ga Daliban Manyan Makarantu
  • Aisha Seyoji
    https://hausa.leadership.ng/author/aisha-seyoji/
    Abin Haushi, Mata Sun Mayar Da Maza Tamkar Bola

MASU ALAKA

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100
Siyasa

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan
Manyan Labarai

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

July 15, 2026
Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya
Manyan Labarai

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Next Post
Matar Da Ta Sheka Wa Matashi Tafasasshen Ruwan Shayi Ta Shiga Hannun ‘Yansanda A Kano

Matar Da Ta Sheka Wa Matashi Tafasasshen Ruwan Shayi Ta Shiga Hannun 'Yansanda A Kano

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.