• English
  • Business News
Monday, October 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wang Yi Ya Yi Tsokaci Kan Sakamakon Ziyarar Xi

by CMG Hausa
3 years ago
Wang

Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya halarci taron majalisar shugabannin kasashen mambobin kungiyar hadin gwiwar Shanghai karo na 22 a birnin Samarkand, tare da kai ziyarar aiki a kasashen Kazakhstan da Uzbekistan bisa gayyatar da aka yi masa, tsakanin ranakun 14 zuwa 16 ga wannan wata.

Mamban majalisar gudanarwar kasar kuma ministan harkokin wajen kasar Wang Yi, ya yi bayani kan ziyarar shugaban ga manema labarai.

  • Wang Yang Ya Gana Da Manyan Kusoshin Majalisun Dokokin Mozambique Da Burundi

Yana mai cewa, ziyarar da shugaba Xi Jinping ya yi, ita ce ziyara ta farko da ya kai zuwa ketare, tun bayan barkewar annobar cutar COVID-19, don haka tana da ma’ana ta musamman, ra’ayin jama’ar kasa da kasa na ganin cewa, shugaba Xi ya zabi kasar dake tsakiyar nahiyar Asiya, domin yin ziyararsa ta farko, tun bayan bazuwar cutar, lamarin yana da babbar ma’ana, saboda ziyarar za ta ba da gudummowa ga kasar Sin, yayin da take kokarin dakile yunkurin kasar Amurka na hana ci gabanta, bisa taimakon aminai kasashen mambobin kungiyar hadin gwiwar Shanghai, hakan ya nuna hikima da imani da hangen nesa na shugaba Xi.

Yana mai bayyana cewa, matsayin kasar Sin a duniya da tasirin da take yi a fadin duniya suna karuwa.

Wang Yi ya kara da cewa, yayin ziyararsa ta tsawon sa’o’i 48, shugaba Xi ya halarci ayyukan da aka shirya kusan 30, tare kuma da samun babban sakamako, ana iya cewa, ziyarar Xi ta ciyar da kungiyar hadin gwiwar Shanghai gaba yadda ya kamata, kana ta sa kaimi da ci gaban huldar dake tsakanin kasar Sin da kasashen da abin ya shafa. (Mai fassarawa: Jamila daga CMG Hausa)

LABARAI MASU NASABA

Sin Za Ta Yi Tsayin Daka Wajen Kare Tsarin Cinikayya Tsakanin Mabanbantan Sassa

Xi Ya Halarci Nune-Nune A Babban Gidan Adana Kayan Tarihi Na Karni

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin Za Ta Yi Tsayin Daka Wajen Kare Tsarin Cinikayya Tsakanin Mabanbantan Sassa
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Yi Tsayin Daka Wajen Kare Tsarin Cinikayya Tsakanin Mabanbantan Sassa

October 27, 2025
Xi Ya Halarci Nune-Nune A Babban Gidan Adana Kayan Tarihi Na Karni
Daga Birnin Sin

Xi Ya Halarci Nune-Nune A Babban Gidan Adana Kayan Tarihi Na Karni

October 27, 2025
Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai
Daga Birnin Sin

Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai

October 26, 2025
Next Post

Buhari Zai Yi Balaguro Zuwa Kasar Amurka Gobe Lahadi

LABARAI MASU NASABA

Sin Za Ta Yi Tsayin Daka Wajen Kare Tsarin Cinikayya Tsakanin Mabanbantan Sassa

Sin Za Ta Yi Tsayin Daka Wajen Kare Tsarin Cinikayya Tsakanin Mabanbantan Sassa

October 27, 2025
Xi Ya Halarci Nune-Nune A Babban Gidan Adana Kayan Tarihi Na Karni

Xi Ya Halarci Nune-Nune A Babban Gidan Adana Kayan Tarihi Na Karni

October 27, 2025
Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro

Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro

October 27, 2025
Mutanen Katsina Sun Koka Kan Dakatar da Aikin Gyaran Hanyar Mararrabar Kankara–Dutsinma–Katsina

Mutanen Katsina Sun Koka Kan Dakatar da Aikin Gyaran Hanyar Mararrabar Kankara–Dutsinma–Katsina

October 27, 2025
Me Ya Sa Kasar Sin Ke Son Ganin Ci Gaban Kasashen Afirka?

Me Ya Sa Kasar Sin Ke Son Ganin Ci Gaban Kasashen Afirka?

October 27, 2025
Gwamnati Za Ta Fara Sayar Wa Ɗangote Ɗanyen Mai Da Naira A Watan Oktoba

Ba Za A Samu Ƙarancin Man Fetur A Lokutan Bukukuwan Ƙarshen Shekara Ba – Dangote 

October 27, 2025
An Zaɓi Birgediya Janar Yake A Matsayin Sarkin Sayawa Na Farko Duk Da Zanga-zanga 

An Zaɓi Birgediya Janar Yake A Matsayin Sarkin Sayawa Na Farko Duk Da Zanga-zanga 

October 27, 2025
Wang

Tsohon Gwamnan Jigawa, Lamido Ya Bayyana Aniyar Takarar Shugabancin Jam’iyyar PDP Na Ƙasa

October 27, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno

Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno

October 27, 2025
Hatsarin Jiragen Ruwa

Matasa 5 Sun Mutu A Hatsarin Jirgin Ruwa A Gombe

October 27, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.