• English
  • Business News
Wednesday, October 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutane 7 Sun Kone Kurmus A Wani Hatsarin Mota A Legas

by Muhammad
3 years ago

Akalla fasinjoji bakwai ne aka tabbatar da mutuwarsu a ranar Lahadin da ta gabata, yayin da wasu biyar suka samu kone-kone daban-daban a lokacin da wata motar bas ta kasuwanci ta tashi da wuta a gefen Iyana Oworo na jihar Legas.

Fasinjojin bakwai sun mutu bayan da motar bas din ta kama wuta, inda suka kashe mata hudu, maza biyu da kuma yaro namiji.

  • Bene Ya Rufta Da Mutum Tara A Jihar Legas
  • Kasuwannin Jihar Legas Sun Bunkasa A Karkashin Jagorancinmu –Shehu Samfam

Wadanda suka shaida lamarin sun ce direban motar bas din mai lamba KJA 699 GY ya tsere da wasu kone-kone, sannan jami’an hukumar ba da agajin gaggawa ta jihar Legas (LASAMBUS) suka ba wani fasinja kulawa a wurin.

An bayyana cewa, an garzaya da wasu manya mata uku da jami’an agajin gaggawa suka ceto zuwa babban asibitin Gbagada yayain hadarin.

An ce motar bas din tana kan hanyar zuwa Iyana Oworonshoki ne, kwatsam ta samu matsalar wutar lantarki, nan take ta kama wuta.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Kaduna Ya Taya Al’Amin Murnar Nasarar Lashe Gasar Ƙirƙirar Fasaha Ta Duniya A Ƙasar Birtaniya 

Da Ɗumi-ɗumi: Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ya Ƙara Raguwa Zuwa Kashi 18.02%

Da yake tabbatar da faruwar lamarin, babban sakataren hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Legas (LASEMA), Dakta Olufemi Oke-Osanyintolu, ya ce mutane bakwai ne suka mutu a hadarin.

A cewar Oke-Osanyintolu, an mika gawarwakin mamatan ga sashin kula da lafiyar muhalli na jihar (SEHMU) domin samun kulawar da ta dace a lokacin da iyalansu za su iya tantance su.

Ya ce, “Da isa wurin, an gano wata motar bas mai dauke da fasinjoji 14 Mazda mai lamba KJA 699 GY ta kone.

“Bincike da aka yi a wurin ya nuna cewa lamarin ya faru ne saboda rikon sakainar kashi da kuma wuce gona da iri da direban ya yi wanda ya yi sanadiyar tashin gobarar da fasinjoji 12 ta ritsa da su.

“An yi shiri da jami’an hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta Jihar Legas (LASTMA) a wurin da lamarin ya faru domin kwato motar da ta kone daga kan hanya.

“LRT tare da LRU Paramedics LASTMA, LASAMBUS, SEHMU, da kuma ‘yan sandan Nijeriya suka kai dauki a wurin. An bude wani bangare na hanyar don wucewar ababen hawa.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamnan Kaduna Ya Taya Al’Amin Murnar Nasarar Lashe Gasar Ƙirƙirar Fasaha Ta Duniya A Ƙasar Birtaniya 
Labarai

Gwamnan Kaduna Ya Taya Al’Amin Murnar Nasarar Lashe Gasar Ƙirƙirar Fasaha Ta Duniya A Ƙasar Birtaniya 

October 15, 2025
sallah
Manyan Labarai

Da Ɗumi-ɗumi: Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ya Ƙara Raguwa Zuwa Kashi 18.02%

October 15, 2025
Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Dajin Taraba
Labarai

Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Dajin Taraba

October 15, 2025
Next Post
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

Gwamnati Ta Ba Shugabannin Jami'o'i Umarnin Buɗe Makarantunsu Don Ci Gaba Da Karatu

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Kaduna Ya Taya Al’Amin Murnar Nasarar Lashe Gasar Ƙirƙirar Fasaha Ta Duniya A Ƙasar Birtaniya 

Gwamnan Kaduna Ya Taya Al’Amin Murnar Nasarar Lashe Gasar Ƙirƙirar Fasaha Ta Duniya A Ƙasar Birtaniya 

October 15, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Ladan Bosso Ya Ajiye Aikin Horar Da Barau Fc 

Da Ɗumi-ɗumi: Ladan Bosso Ya Ajiye Aikin Horar Da Barau Fc 

October 15, 2025
An Bude Bikin Baje Kolin Kasuwanci Na Kasa Da Kasa Na 138 A Guangzhou

An Bude Bikin Baje Kolin Kasuwanci Na Kasa Da Kasa Na 138 A Guangzhou

October 15, 2025
sallah

Da Ɗumi-ɗumi: Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ya Ƙara Raguwa Zuwa Kashi 18.02%

October 15, 2025
Mujallar “Qiushi” Za Ta Wallafa Muhimmiyar Kasidar Shugaba Xi Jinping Kan Muhimman Shawarwari Hudu Da Ya Gabatar

Mujallar “Qiushi” Za Ta Wallafa Muhimmiyar Kasidar Shugaba Xi Jinping Kan Muhimman Shawarwari Hudu Da Ya Gabatar

October 15, 2025
Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Dajin Taraba

Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Dajin Taraba

October 15, 2025
Xi Jinping Ya Taya Patrick Herminie Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasar Seychelles

Xi Jinping Ya Taya Patrick Herminie Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasar Seychelles

October 15, 2025
Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

October 15, 2025
Gwamna Diri Da ’Yan Majalisa 23 Na Bayelsa Sun Fice Daga PDP

Gwamna Diri Da ’Yan Majalisa 23 Na Bayelsa Sun Fice Daga PDP

October 15, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

2027: Babu Ɗan Siyasar Da Zai Iya Ƙalubalantar Tinubu — Fadar Shugaban Ƙasa

October 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.