• English
  • Business News
Friday, October 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Ya Kamata Hausawa Su Gudanar Da Bikin Aure – Masana

by Mustapha Ibrahim
3 years ago

A wani gagarumun taron daurin aure na Nabila Kabir da ya hada mataimakan shugabanin jami’o’i da cibiyoyin ilimin Nijeriya daban-daban da dinbin farfesoshi da sauran al’uma sun yi jawabi awurin wanda ya gudana a jami’ar Bayero ta Kano a ranar Asabar da ta gabata.

Masana da sauran mahalarta taron sun yi tsokaci a kan yadda ya kamata aure ya kasance musamam auren Hausawa mai dogon tarihi, tasiri, albarka da dai sauransu.

  • Manoman Alkama 200 Za Su Amfana Da Shirin NALDA A Jihar Jigawa
  • Kasar Sin Za Ta Kafa Karin Yankunan Misali 29 Na Inganta Shigo Da Kayayyaki Kasar

Farfesa Sani Malumfashi, masani ne a kan halayya da zamantakewar Dan’adam ya ce abun sha’awa a auren Hausawa shi ne, yadda malam Bahaushe yake da kaunar domin a kan iya daukar kudin sallamar aiki ko fansho ko a saida gona ko gida da sauransu saboda a yi aure, wannan ya nuna babu wanda ya fi Bahaushe san aure da ba shi muhimanci.

Ya ce wani abu da ke bukatar gyara a auran Hausawa shi ne, a kan samu wasu daga cikin wadanda za su yi auren ko suka yi ba su shirya wa zaman auran ba, ta fuskar ilimin auren da daukar nauyinsa, wanda hakan ce take sa a samu wasu na neman taimako kan za su biya sadaki ko za su sayi ragon suna, da sauran bukatu wanda shari’a ba ta daura musu dole ba.

Shi kuwa, Farfesa Kabir Bello Dumbulun, wanda shi ma masanin halayar Dan’adam ne da zamantakewa na jami’ar Bayero cewa ya yi akwai bukatar sanin cewa aure fa ibada ne, kuma ibada aiki ne na neman lada a wurin Allah.

LABARAI MASU NASABA

Ranar Abinci Ta Duniya: NAWIA Ta Tallafawa Mata 114  Da Kayan Aikin Gona A Zamfara

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

Malan Usman Sarki wanda aka fi sani da SK masani a kan kididigar yawan jama’a, ya ce duk abun alkairi sai an hada da hakuri, domin cimma burin duniya da lahira.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

NAWIA
Labarai

Ranar Abinci Ta Duniya: NAWIA Ta Tallafawa Mata 114  Da Kayan Aikin Gona A Zamfara

October 16, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

October 16, 2025
Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara
Labarai

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

October 16, 2025
Next Post
Firaministan Sin Ya Bukaci A Inganta Alakar Moriyar Juna Da Kasar Jamus

Firaministan Sin Ya Bukaci A Inganta Alakar Moriyar Juna Da Kasar Jamus

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

October 16, 2025
NAWIA

Ranar Abinci Ta Duniya: NAWIA Ta Tallafawa Mata 114  Da Kayan Aikin Gona A Zamfara

October 16, 2025
Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

October 16, 2025
Gaza

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?

October 16, 2025
Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

October 16, 2025
Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

October 16, 2025
Masu Bincike Na Sin Sun Kera Wani Dan Karamin Mutum Mutumin Hannu Da Zai Taimaka Wajen Gwaje-wajen Kimiyya

Masu Bincike Na Sin Sun Kera Wani Dan Karamin Mutum Mutumin Hannu Da Zai Taimaka Wajen Gwaje-wajen Kimiyya

October 16, 2025
Tinubu

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

October 16, 2025
Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

October 16, 2025
Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

October 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.