ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manoman Alkama 200 Za Su Amfana Da Shirin NALDA A Jihar Jigawa

by Munkaila T. Abdullahi
4 years ago
Alkama

Kimanin manoman alkama 200 ne wadanda suka fito daga sassa daban-daban na Jihar Jigawa za su amfana da shirin NALDA a noman rani na wannan shekara ta 2022.

Jagoran NALDA a Jihar Jigawa, Malam Bello Umar ne ya bayyana haka a yayin taron wayar da kan manoma a kan shirin na NALDA wadda ya gudana ranar Litinin da ta gabata a garin Kazaure.

  • Yadda BBC Hausa Ya Karrama Gwarazan Gasar Waƙa Da Hikayata Ta Bana
  • Sin Ta Sanar Da Shirin Bunkasa Fasahar VR

Malam Umar ya ce duba da yadda Allah ya albarkaci jihar da kasar noma ya sa NALDA ta zabi garin Marke karkashin karamar hukumar Kaugama a shekarar da ta gabata da kuma yankin Gumuna-Gora a Kazaure a noman rani na wannan shekara ta 2022.

ADVERTISEMENT

Jagoran wadda ya ce tuni shirye-shirye sun yi nisa, ya ce tuni manoman sun fara gyare-gyaren gonakinsu da kaftu domin fara aikin alkamar wadda nan ba da dadewa ba za a raba musu sauran kayayyakin.

Ya karawa cewa kayayyakin sun hada da magunguna da injin feshi da ingantaccen iri da takin zamani da injin ban ruwa da injin girbin amfanin gona tare da ba su tabbacin ingantaccen farashi idan Allah ya yi amfanin.

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

“A shekarar 2020, an yi wa wannan shiri lakabi da taken ‘A dama da kowa’ wadda ya mayar da hankali wajen magance barazanar yunwa a duniya baki daya.

“Duba da har zuwa yanzu akwai barazanar karancin abinci sakamakon kalubalan annoba da kuma canjin yanayi ya sa taken shirin a wannan shekarar ya maida hankali wajen kira ga kungiyoyin manoma da sauran manyan manoma su yi amfani da sabbin dabarun noma na zamani domin cimma nasarar samar da wadataccen abinci saboda magance yunwa a duniya baki daya.

A yayin taron bitar an gabatar da mukaloli da suka shafi noman alkama tare da kara wa juna sani tsakanin manoma matasa da mata Manoma.

Alkama
Munkaila T. Abdullahi
+ postsBio
  • Munkaila T. Abdullahi
    https://hausa.leadership.ng/author/munkaila-t-abdullahi/
    Matsalar Tsaro Da Hadurran Kwalekwale Da Ambaliyar Ruwa Na Cin Rayuka A Arewa
  • Munkaila T. Abdullahi
    https://hausa.leadership.ng/author/munkaila-t-abdullahi/
    Yadda Mayar Da Gonaki Fulotai Ke Tsananta Karancin Abinci
  • Munkaila T. Abdullahi
    https://hausa.leadership.ng/author/munkaila-t-abdullahi/
    NALDA Ta Samar Da Makarantun Horas Da Manoma A Ogun, Katsina, Abiya Da Borno
  • Munkaila T. Abdullahi
    https://hausa.leadership.ng/author/munkaila-t-abdullahi/
    Namadi Ya Lashe Zaben Gwamna A Jigawa

MASU ALAKA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su
Noma Da Kiwo

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Next Post
Sin: Abubuwan Dake Cikin Rahoton Tsaron Amurka Na 2022 Game Da Sin Tsohon Tunani Ne Na Yakin Cacar Baka

Sin: Abubuwan Dake Cikin Rahoton Tsaron Amurka Na 2022 Game Da Sin Tsohon Tunani Ne Na Yakin Cacar Baka

LABARAI MASU NASABA

Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.