• English
  • Business News
Thursday, May 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Bagudu Ya Kaddamar Da Rabon Tallafin Miliyan 500 Na Shirin KB CARES

by Umar Faruk
3 years ago
in Labarai
0
Gwamna Bagudu Ya Kaddamar Da Rabon Tallafin Miliyan 500 Na Shirin KB CARES
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Kebbi, Sanata Abubakar Atiku Bagudu, ya kaddamar da rabon sama da Naira miliyan 500 ga mutane sama da 4,000 da za su ci gajiyar shirin nan na KB CARES a jihar.

A karkashin shirin na hadin guiwa tsakanin gwamnatin Jihar Kebbi da Gwamnatin Tarayya a karkashin Muhammadu Buhari, ‘yan kasuwa 1,950 ne za su ci gajiyar shirin da za su samu Naira dubu 20,000 a wata biyu har na tsawon watanni 24.

  • Lauyoyin Arewa Sun Zargi EFCC Da Nuna Wariya Kan Wadanda Ake Zargi Da Badakalar Kudade
  • Peng Liyuan Ta Ziyarci Dakin Adana Kayan Tarihi Na Fasaha Na Birnin Ayutthaya Na Thailand

Da yake jawabi a wajen taron, Bagudu ya kuma yi magana kan shirin NG-CARES da cewa wani shiri ne na shiga tsakanin Bankin Duniya, Gwamnatin Tarayya da kuma gwamnatocin Jihohi ga al’umma da kuma ‘yan kasuwa a duk fadin Kasar nan.

A cewar Bagudu, shirin an yi shi ne don rage tasirin cutar Korona ta hanyar zaman gida da ya biyo bayan barkewar cutar a duniya ciki har da Nijeriya.

Gwamnan, ya ce zaman gidan ya sanya mutanen duniya sun kasance a gida ba tare da samun damar yin duk wani aiki mai ma’ana na zamantakewa da gudanar da ayyukansu ta hanyar rashin habaka tattalin arziki.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Yi Ƙoƙari, Gyaran Nijeriya Aikin Kowa Da Kowa Ne – Buhari

Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama

Haka zalika, ya kara da cewa, “An raba shirin zuwa sassa da dama inda manoma da dama suka samu takin zamani da kayan masarufi da sinadarai da sauran kayayyakin aiki gona a kyauta.”

Gwamnan dai ya kuma ce taron na musamman ne domin kaddamar da wasu manyan tallafi guda biyu ga al’ummar jihar.

Har-ila-yau Gwamna ya ce, “A karkashin tsarin musayar al’umma, kasa da 1,9500 ne za a bai wa daga N100,000 zuwa N120,000, sau daya. Haka kuma kudaden na wannan fanni sun riga sun kasance a bankunan kasuwanci a fadin jiha kuma an fara raba kudaden.”

Shi ma da yake nasa jawabin kwamishinan kasafin kudi da tsare-tsare na tattalin arziki, Dakta Abba Sani Kalgo ya yaba wa kokarin Gwamna Bagudu na ganin an samu nasarar aiwatar da shirin.

Ya kuma bayyana cewa gwamnan ya ci gaba da jajircewa wajen inganta rayuwar al’ummar jihar.

A cewarsa, “Bayan kaddamar da shirin za a raba sama da naira miliyan 400 zuwa ga mutane 1,950 yayin da wasu kananan ayyuka aka gudanar a kananan hukumomi 13.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BaguduKebbiKoronaManomaTallafi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zamantakewar Aure Tsakanin Miji Da Mata: Wa Aka Fi Zalunta?

Next Post

Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Su Ne Muradun Sinawa

Related

Miƙa Mulki Daga Buhari Zuwa Tinubu: Abubuwan Da Suka Fi Jan Hankali
Manyan Labarai

Tinubu Ya Yi Ƙoƙari, Gyaran Nijeriya Aikin Kowa Da Kowa Ne – Buhari

10 hours ago
Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama
Labarai

Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama

12 hours ago
Gwamnatin Adamawa Ta Fitar Da Naira Biliyan 2.4 Domin Biyan Jarrabawar WAEC Da NECO
Labarai

Adamawa Ta Amince Da Mafi Ƙarancin Albashi Na ₦70,000 Ga Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi 

13 hours ago
An Kama Sojoji 18 Da ‘Yansanda 15 Da Suke Siyar Da Makamai Ga ‘Yan Ta’adda
Manyan Labarai

An Kama Sojoji 18 Da ‘Yansanda 15 Da Suke Siyar Da Makamai Ga ‘Yan Ta’adda

15 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Yi Barazanar Hukunta Matasa Masu Janyo Rikice-Rikice
Tsaro

Gwamnatin Kano Ta Yi Barazanar Hukunta Matasa Masu Janyo Rikice-Rikice

17 hours ago
Mutum 1 Ya Rasu, 2 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Abuja
Labarai

Mutum 1 Ya Rasu, 2 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Abuja

19 hours ago
Next Post
Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Su Ne Muradun Sinawa

Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Su Ne Muradun Sinawa

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Maraba Da Kamfanonin Kasa Da Kasa Har Da Na Amurka 

Sin Na Maraba Da Kamfanonin Kasa Da Kasa Har Da Na Amurka 

May 28, 2025
Miƙa Mulki Daga Buhari Zuwa Tinubu: Abubuwan Da Suka Fi Jan Hankali

Tinubu Ya Yi Ƙoƙari, Gyaran Nijeriya Aikin Kowa Da Kowa Ne – Buhari

May 28, 2025
Hadin Gwiwar Sin Da Yankin Turai Na Kara Kawo Haske Ga Tattalin Arzikin Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Yankin Turai Na Kara Kawo Haske Ga Tattalin Arzikin Duniya

May 28, 2025
Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

May 28, 2025
Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 

Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 

May 28, 2025
Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama

Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama

May 28, 2025
Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

May 28, 2025
Gwamnatin Adamawa Ta Fitar Da Naira Biliyan 2.4 Domin Biyan Jarrabawar WAEC Da NECO

Adamawa Ta Amince Da Mafi Ƙarancin Albashi Na ₦70,000 Ga Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi 

May 28, 2025
Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

May 28, 2025
An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC

An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC

May 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.