ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Bayar Da Umarnin A Cafko Mata Shugaban Sojojin Nijeriya, Faruk Yahaya

by Khalid Idris Doya
3 years ago
Faruk yahaya

Wata babban kotu da ke zamanta a Minna ta jihar Neja, ta bada umarnin kama Janar Faruk Yahaya, Shugaban Sojojin Nijeriya bisa kin bin umarnin kotu.

Mai Shari’a Halima Abdulmalik, da ta jagoranci karar, ta ce, umarnin ya biyo bayan sanarwar da ya zo gaban kotun ne bisa bin umarnin 42 ta doka ta 10 na farar hula ta jihar Neja na 2018.

  • Rashin Biyayya: Kotu Ta Daure Sufeton ‘Yansandan Nijeriya, Usman Alkali A Gidan Yari

Sannan kotun ta kuma baya umarnin cafke Olugbenga Olabanji, Kwamandan horaswa da ke Minna kan laifi iri guda.

ADVERTISEMENT

Hukuncin kotun na cewa, “Wannan umarni ne cewa shugaban sojojin Nijeriya, Janar Farouk Yahaya da Kwamandan horaswa da koyarwa ta (TRADOC) Minna wadanda ake kara na 7 da na 8 da cewa za su kasance a gidan gyaran hali bisa kin mutuntata umarnin wannan kotu mai daraja da ta ba su a ranar 12/10/2022. Kuma za su cigaba da kasancewa a gidan gyaran halin har sai sun wanke kansu daga rashin mutuntaya umarnin kotu.”

Wannan umarni ya biyo bayan karar da ke tsakanin Adamu Makama da wasu 42 da kuma Gwamnan Jihar Neja hadi da wasu mutum bakwai.

LABARAI MASU NASABA

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Bukatar daure shugaban sojin a gidan yarin ya biyo bayan wata bukata da Lauya masu shigar da kara Mohammed Liman, ya gabatar a gaban kotun ne.

Liman ya yi rokon kotun ta tura Shugaban sojoji da Kwamandan horaswa zuwa gidan yari bisa kin bin umarnin da aka basu a watan Oktoba.

Wannan matakin dai na zuwa ne kasa da awanni 48 da babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ita ma ta umarci a daure Shugaban ‘yansandan Nijeriya Usman Baba a gidan yari na tsawon watanni 3 bisa kin bin umarnin kotu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta
Manyan Labarai

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Next Post
Aisha Buhari: Matar Tsohon Shugaban Kasa Jonathan, Bata Tsare Masu Yi Mata Izgili Ba

Aisha Buhari: Matar Tsohon Shugaban Kasa Jonathan, Bata Tsare Masu Yi Mata Izgili Ba

LABARAI MASU NASABA

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.