• English
  • Business News
Thursday, August 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum 5,140 Sun Amfana Da Tallafin Sanata Bello Mandiya A Katsina

by El-Zaharadeen Umar
3 years ago
in Labarai
0
Mutum 5,140 Sun Amfana Da Tallafin Sanata Bello Mandiya A Katsina
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kimanin mutane 5,140 da suka haɗa da Mata da Manoma da Limamai suka amfani da tallafin ɗan majalisar dattawa mai wakiltar yankin Funtua a jihar Katsina., Sanata Bello Mandiya

Wannan bada tallafi na da nufin tallafawa al’umma domin samun hanyar dogaro da tare kuma kama sana’o’i gadan-gadan domin rage zaman kashe wanda a wannan yanki.

Haka kuma waɗanda mutane sun fito ne daga ƙananan hukumomi goma sha ɗaya da ke yankin na Funtua inda Sanata Bello Mandiya ke wakilta a majalisar dattawa ta Najeriya.

Kamar yadda ya bayyana wadanda za su amfana da wannan tallafi da aka kashe fiye da naira biliyan ɗaya sun fito ne daga ƙananan hukumomi goma sha ɗaya na shiyyar Funtua.

  • NIS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Bayar Da Sabon Ingantaccen Fasfo A Kano

Daga cikin kayayyakin da aka raba sun haɗa da Keken Napped guda 138 da mashina korar Boxer guda 200 da injinan ban ruwa guda 750

Labarai Masu Nasaba

Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara

2027: Jagororin APC Na Kudu-maso-Yamma Sun Amince Da Tinubu Ya Sake Tsayawa Takara

Sauran kayayyakin sune takin zamani buhu 3,500 da na’urar sanyi (freezer) 202 da injinan markaɗe guda 350 sai motoci guda ɗaya ya ɗaukar marasa lafiya da kuma ta ‘yan makaranta.

Bello Mandiya wanda ya ce duk da bai samu tikitin takarar Sanata ba, amma dai baya da jam’iyyar da ta APC saboda haka ya yi kira ga magoya bayansa da su zaɓi APC tunda daga sama har ƙasa.

Haka kuma Sanata Bello Mandiya ya yi godiya da irin kauna da soyayya da jama’ar yankin Funtua suka nuna masa sannan ya yi fatan Allah ya kawo wanda zai yi abinda ya fi wanda ya yi.

Tunda farko da yake jawabi gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari ya yi yaba da ƙoƙarin ɗan majalisar wanda ya ce duk da rasa takara da ya yi hakan bai hana shi kawo Abin arziki ha jama’ar da da suka yi masa rana ba.

“Haƙiƙa jami’yyar APC na bukatar irin wannan taimako a irin wannan yanayi da ake tunkarar zaɓe wanda haka zai taimakawa jami’yyar APC wajan lashe zaɓe mai zuwa.

Gwamna Masari ya yi wa Sanata Bello Mandiya fatan alheri tare da kyakkyawan fatan cewa Allah zai duba zuciyarsa ya yi masa sakayya irin ta mutanen da suka taimaki al’umma.

Shima a nasa jawabin mataimakin shugaban jam’iyyar APC na jihar Katsina Alhaji Bala Abu Musawa ya yaba da ƙoƙarin Sanata Bello Mandiya wajan kawo wannan abin alheri a yanki Funtua.

Bala Abu Musawa ya yi kira ga waɗanda za su amfana da wannan tallafi da su amfani da shi ta hanyar da ta da ce, sannan ya ce ya kamata su maida biki ta hanyar zaɓen jami’yyar APC daga sama har ƙasa a zaɓe mai zuwa


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Atiku Ka Yi Wa ‘Yan Nijeriya Bayani Kan Zargin Da Ake Maka Na Cin Hanci Da Matsayin Lafiyarka —Tinubu

Next Post

Kwamitin Kula Da Ladabtarwa Da Sanya Ido Na Kwamitin Kolin JKS Ya Tsara Dabarun Daukar Kwararan Matakai Wajen Tafiyar Da Harkokin Jam’iyya Bisa Tsauraran Matakan Da’a

Related

Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara
Labarai

Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara

4 hours ago
APC
Labarai

2027: Jagororin APC Na Kudu-maso-Yamma Sun Amince Da Tinubu Ya Sake Tsayawa Takara

6 hours ago
Tinubu
Labarai

Rangwame: Tinubu Ya Bada Umarnin Sake Bitar Tsarin Yadda Ake Karɓar Haraji 

7 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7

9 hours ago
Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure
Manyan Labarai

Majalisar Kano Ta Dakatar Da Shugaban Karamar Hukuma Bisa Zargin Kara Farashin Takin Gwamnati

10 hours ago
NDLEA Ta Kama Dilolin Ƙwaya 49 A Kano
Labarai

NDLEA Ta Kama Dilolin Ƙwaya 49 A Kano

12 hours ago
Next Post
Kwamitin Kula Da Ladabtarwa Da Sanya Ido Na Kwamitin Kolin JKS Ya Tsara Dabarun Daukar Kwararan Matakai Wajen Tafiyar Da Harkokin Jam’iyya Bisa Tsauraran Matakan Da’a

Kwamitin Kula Da Ladabtarwa Da Sanya Ido Na Kwamitin Kolin JKS Ya Tsara Dabarun Daukar Kwararan Matakai Wajen Tafiyar Da Harkokin Jam’iyya Bisa Tsauraran Matakan Da’a

LABARAI MASU NASABA

Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara

Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara

August 13, 2025
Gyaruwar Alakar Kasuwancin Sin Da Amurka Ta Zarce Bukatun Kasashen Biyu

Gyaruwar Alakar Kasuwancin Sin Da Amurka Ta Zarce Bukatun Kasashen Biyu

August 13, 2025
APC

2027: Jagororin APC Na Kudu-maso-Yamma Sun Amince Da Tinubu Ya Sake Tsayawa Takara

August 13, 2025
Sin Ta Dauki Matakan Mayar Da Martani Kan Bankuna Biyu Na EU

Sin Ta Dauki Matakan Mayar Da Martani Kan Bankuna Biyu Na EU

August 13, 2025
Tinubu

Rangwame: Tinubu Ya Bada Umarnin Sake Bitar Tsarin Yadda Ake Karɓar Haraji 

August 13, 2025
Sashen Tattalin Arzikin Teku Na Sin Ya Bunkasa A Rabin Farko Na Bana

Sashen Tattalin Arzikin Teku Na Sin Ya Bunkasa A Rabin Farko Na Bana

August 13, 2025
Farfado Da Karkarar Sin: Canjin Gaisuwa Daga “Shin Ka Ci Abinci?” Zuwa “Yaya Rayuwarka A Gari?”

Farfado Da Karkarar Sin: Canjin Gaisuwa Daga “Shin Ka Ci Abinci?” Zuwa “Yaya Rayuwarka A Gari?”

August 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7

August 13, 2025
Aikin Hakar Kwal Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani Ya Fara Wuce 50% a Kasar Sin

Aikin Hakar Kwal Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani Ya Fara Wuce 50% a Kasar Sin

August 13, 2025
Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure

Majalisar Kano Ta Dakatar Da Shugaban Karamar Hukuma Bisa Zargin Kara Farashin Takin Gwamnati

August 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.