• English
  • Business News
Sunday, May 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ali Rashid Al Nuaimi: Xinjiang Na Tafiya Kan Tafarki Na Gari 

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Ali Rashid Al Nuaimi: Xinjiang Na Tafiya Kan Tafarki Na Gari 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban majalissar musulmi ta kasa da kasa Ali Rashid Al Nuaimi ya ce, saurin ci gaban da jihar Xinjiang ta Uygur mai cin gashin kai ta samu, ya shaida yadda al’amuran jihar ke tafiya bisa turba ta gari.

Daga ranar 8 zuwa 11 ga wata, Ali Rashid Al Nuaimi ya jagoranci tawagar manyan malaman addinin musulunci da kwararru mai kunshe da malamai sama da 30, daga kasashe 14 a ziyarar gani da ido a birnin Urumqi, fadar mulkin jihar Xinjiang.

  • Tashar Horgos Dake Xinjiang Ta Kula Da Jiragen Dakon Kaya Sama Da 7000 Tsakanin Sin Da Turai A 2022 

Al Nuaimi, wanda ya kuma ziyarci jihar Xinjiang wadda ke arewa maso yammacin Sin a shekarar 2019, ya yi waiwaye game da tarihin yankin, ta fuskar yaki da ta’addanci da tsattsauran ra’ayi.

Al Nuaimi ya kara da cewa, ’yan ta’adda ba sa martaba dokokin ko wace kasa, kuma ba sa martaba hakkin bil adama ko ’yancin al’umma, suna hallaka wadanda ba su ji ba su gani ba, kamar yadda suke yin hakan a sauran kasashen duniya.

Ya ce kasar Sin ta yi abun da ya kamata, a fannin aiwatar da dukkanin matakai na kare moriyarta, da ta al’ummar kasar. Al Nuaimi ya kara da cewa, Sin ba ta da wata mummunar aniya game da musulmi ko musulumnci, karkashin al’adunta na gargajiya. Ya kuma jaddada cewa, Sin da akidun Islama suna da dogon tarihi na kasancewa tare, inda suka kasance kawaye dake da hadin gwiwa na kut da kut.

Labarai Masu Nasaba

Ruhin Yuan Longping Ya Ba Da Tabbaci Ga Samar Da Isashen Hatsi a Nahiyar Afirka

An Kaddamar Da Babban Filin Wasan Da Kasar Sin Ta Gina Wa Kasar Chadi Kyauta

Malamin ya ce duniya na bukatar kasar Sin mai tsaro, da daidaito da walwala, kamar yadda ake bukatar hakan a sauran kasashe masu tasowa.

Bugu da kari, Al Nuaimi ya ce ya sake jagorantar wata tawaga zuwa jihar Xinjiang, domin baiwa al’ummar musulmin duniya damar kara fahimtar Xinjiang. Ya ce akwai bukatar ajiye siyasa a gefe guda, da ma sauran banbance banbancen akidu, a mayar da hankali ga martaba banbance banbancen dake tsakanin sassa daban daban. Ya ce “Dole mu kasance masu karhin fafin gaskiya da babbar murya, kan abun da muka yi imani da shi”. (Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

NIS Ta Kafa Tarihin Horas Da Jami’ai Inda Ta Yaye 1,800 Lokaci Guda A Kano 

Next Post

Yadda Ake Auna Girman Duwatsu A Duniya

Related

Ruhin Yuan Longping Ya Ba Da Tabbaci Ga Samar Da Isashen Hatsi a Nahiyar Afirka
Daga Birnin Sin

Ruhin Yuan Longping Ya Ba Da Tabbaci Ga Samar Da Isashen Hatsi a Nahiyar Afirka

16 minutes ago
An Kaddamar Da Babban Filin Wasan Da Kasar Sin Ta Gina Wa Kasar Chadi Kyauta
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Babban Filin Wasan Da Kasar Sin Ta Gina Wa Kasar Chadi Kyauta

2 hours ago
Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki

21 hours ago
Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 

22 hours ago
CHINADA Ta Nuna Matukar Adawa Da Gasar Wasannin Da Aka Amince Da Kwayoyin Kara Kuzari
Daga Birnin Sin

CHINADA Ta Nuna Matukar Adawa Da Gasar Wasannin Da Aka Amince Da Kwayoyin Kara Kuzari

23 hours ago
Sin Ta Jaddada Da Muhimmancin Tsagaita Bude Wuta A Zirin Gaza
Daga Birnin Sin

Sin Ta Jaddada Da Muhimmancin Tsagaita Bude Wuta A Zirin Gaza

1 day ago
Next Post
Xinjiang

Yadda Ake Auna Girman Duwatsu A Duniya

LABARAI MASU NASABA

Ruhin Yuan Longping Ya Ba Da Tabbaci Ga Samar Da Isashen Hatsi a Nahiyar Afirka

Ruhin Yuan Longping Ya Ba Da Tabbaci Ga Samar Da Isashen Hatsi a Nahiyar Afirka

May 25, 2025
Gasar Wasanni Ta Kasa: Jihar Binuwai Ta Samu Kyaututtuka 9 Zuwa Yanzu

Gasar Wasanni Ta Kasa: Jihar Binuwai Ta Samu Kyaututtuka 9 Zuwa Yanzu

May 25, 2025
Tsadar Farashin Ƙwai Ya Sa Ƴan Nijeriya Sun Haƙura Da Cinsa

Tsadar Farashin Ƙwai Ya Sa Ƴan Nijeriya Sun Haƙura Da Cinsa

May 25, 2025
An Kaddamar Da Babban Filin Wasan Da Kasar Sin Ta Gina Wa Kasar Chadi Kyauta

An Kaddamar Da Babban Filin Wasan Da Kasar Sin Ta Gina Wa Kasar Chadi Kyauta

May 25, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

Tangarɗar Na’ura: JAMB Ta Sake Fitar Da Sakamakon Jarabawar UTME Ta 2025

May 25, 2025
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa

Ya Kuɓuta A Hannun ‘Yan Bindiga Bayan Shafe Kwanaki 8 Yana Gudu A Dajin Sokoto Da Neja

May 25, 2025
katsina

‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 5 A Katsina

May 25, 2025
29 Ga Mayu: Gwamna Buni Zai Yi Tattaunawar Kai Tsaye Ta Farko Da Al’umma

29 Ga Mayu: Gwamna Buni Zai Yi Tattaunawar Kai Tsaye Ta Farko Da Al’umma

May 25, 2025
Shugaban Hukumar DSS Ya Kaddamar Da Cibiyar Koyar Da Addinin Musulunci A Kaduna 

Shugaban Hukumar DSS Ya Kaddamar Da Cibiyar Koyar Da Addinin Musulunci A Kaduna 

May 25, 2025
Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon Ɗaliban Zamfara Na Shekara Biyar

Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon Ɗaliban Zamfara Na Shekara Biyar

May 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.