• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mu’amala A Tsakanin Sin Da Manyan Kasashen Duniya A Shekarar 2022

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Mu’amala A Tsakanin Sin Da Manyan Kasashen Duniya A Shekarar 2022
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A cikin shekarar 2022, shugabannin Sin da Rasha sun gana a birnin Beijing na kasar Sin a yayin gasar wasannin Olympics ta lokacin hunturu ta shekarar 2022, shugabannin Sin da Amurka sun gana a tsibirin Bali, kana akwai ganawa tsakanin shugaban Sin da shugabannin kasashen Faransa, da Jamus da sauransu, wadanda suka shaida cewa, Sin ta sauke nauyin dake wuyanta a matsayinta na babbar kasa.

A karkashin jagorancin shugaban kasar Sin Xi Jinping da takwaransa na kasar Rasha Vladimir Putin, a cikin shekarar da ta gabata, Sin da Rasha sun nuna goyon baya ga juna wajen kiyaye muhimman moriyarsu, da kara yin imani da juna kan harkokin siyasa da manyan tsare-tsare, da kuma inganta hadin gwiwar dake tsakanin kasashen biyu. Dangantaka tsakanin Sin da Rasha bisa tushen nuna daidaito da nuna adawa da kafa wani gungun kawance da rashin nuna kiyayya da juna da kin amincewa ga wani bangare na daban ta kara samun ingantuwa.

Game da dangantakar dake tsakanin Sin da Amurka, a yayin ganawar shugabannin Sin da Amurka a tsibirin Bali, shugaba Xi Jinping ya yi bayani a fili game da hakikanin dangantakar Sin da Amurka, da bayyana abin da Sin take adawa, inda ya jaddada cewa, ya kamata a yi watsi da akidar samun nasara daga faduwar wani bangare. Haka kuma ya kamata a rika yin shawarwari da samun moriyar juna, bisa ka’idojin girmama juna da zama tare cikin lumana da hadin gwiwa don samun moriyar juna, an sa kaimi ga maido da raya dangantakar dake tsakanin Sin da Amurka yadda ya kamata.

A shekarar 2022, shugaba Xi Jinping ya buga waya ko ganawa fiye da 20 tare da shugabannin kasashen Turai. An kuma samu karuwar zuba jari da cinikayya a tsakanin Sin da Turai, da fara aiwatar da manyan ayyukan dake shafar bangarorin biyu, wannan ya shaida cewa, Sin da Turai abokan hulda ne ba abokan gaba ba, sun kuma samu damammaki maimakon kawo barazana ga juna .

Idan har ana fatan duniya ta gyaru, wajibi ne manyan kasashe su kasance abin misali da daukar nauyin dake bisa wuyansu yadda ya kamata. Domin yadda irin wadannan manyan kasashe ke mu’amula da juna, yana da tasiri sosai kan makomar daukacin bil-Adama. (Zainab)

Labarai Masu Nasaba

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Sanda Sun Damke Wani Mutum Da Katinan Zabe A Kano 

Next Post

Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Dangane Da Yunkurinta Na Toshe Kofofin Wasu Kasashe Na Samun Ci Gaba

Related

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita
Daga Birnin Sin

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

15 hours ago
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL
Daga Birnin Sin

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

16 hours ago
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori
Daga Birnin Sin

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

17 hours ago
Mu’ammalar Al’adu Muhimmin Karfi Ne Na Ciyar Da Bunkasar Wayewar Kan Bil’adama Da Wanzar Da Zaman Lafiyar Duniya
Daga Birnin Sin

Mu’ammalar Al’adu Muhimmin Karfi Ne Na Ciyar Da Bunkasar Wayewar Kan Bil’adama Da Wanzar Da Zaman Lafiyar Duniya

18 hours ago
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

19 hours ago
An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

19 hours ago
Next Post
Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Dangane Da Yunkurinta Na Toshe Kofofin Wasu Kasashe Na Samun Ci Gaba

Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Dangane Da Yunkurinta Na Toshe Kofofin Wasu Kasashe Na Samun Ci Gaba

LABARAI MASU NASABA

Matatun Man Fetur Na Nijeriya Ba Za Su Ci Gaba Da Aiki Yadda Ya Kamata Ba – Dangote

Matatun Man Fetur Na Nijeriya Ba Za Su Ci Gaba Da Aiki Yadda Ya Kamata Ba – Dangote

July 11, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa ‘Yansanda Hari Tare Da Kashe Wani Mutum Da Raunata Wani A Nasarawa

July 11, 2025
Goron Sallah

GORON JUMA’A

July 11, 2025
An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa

An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa

July 11, 2025
Bafarawa Ya Kaddamar Da Kungiyar Hada Kan Arewa Da Samar Da Zaman lafiya A Kaduna 

Bafarawa Ya Kaddamar Da Kungiyar Hada Kan Arewa Da Samar Da Zaman lafiya A Kaduna 

July 11, 2025
Hadarin Da Ke Kunshe Da Jin Bangare Daya Na Labari

Hadarin Da Ke Kunshe Da Jin Bangare Daya Na Labari

July 11, 2025
NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

July 11, 2025
Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

July 11, 2025
NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

July 11, 2025
Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

July 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.