• English
  • Business News
Friday, August 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NIS Ta Samu Gudunmawar Na’urorin Sadarwa Na Miliyoyin NairoriĀ 

by Abdulrazaq Yahuza
3 years ago
in Labarai
0
NIS Ta Samu Gudunmawar Na’urorin Sadarwa Na Miliyoyin NairoriĀ 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ba Sulhu Ko Sassauci Ga Ƴan Bindiga A Zamfara – Gwamna Lawal Dare

NLC Ta Baiwa Gwamnati Kwanaki 7 Don Magance Badaʙalar Satar Kuɗin Ma’aikata

Hukumar Shige Da Fice ta Nijeriya (NIS) ta samu gudunmawar na’urorin aiki na miliyoyin nairori daga Kamfanin IHS da ya yi shuhura a duniya wajen samar da kayan aiki na sadarwar zamani.
Kamfanin ya bai wa NIS na’urorin ne domin ʙara tsaurara tsaro a iyakokin ʙasa musamman ganin cewa Nijeriya tana fuskantar zaɓen 2023.
NIS
Babban Shugaban kamfanin, Dakta Mohammed Darwish wanda ya damʙa gudunmawar ga Shugaban NIS, CGI Isah Jere Idris MFR, a shalkwatar hukumar da ke Abuja a yau Litinin, ya bayyana cewa kamfaninsu ya jima yana aiki kafaɗa da kafaɗa da masana’antar sadarwa a Nijeriya sama da shekara 21 da suka gabata inda ya samar da aikin yi ga sama da ‘Yan Nijeriya dubu arba’in (40,000).
  • Buhari Ya Kaddamar Da Aikin Tashar Jirgin Ruwa Ta Zamani Da Ke Lekki Jihar Legas
Tun da farko a nashi jawabin, CGI Isah Jere ya gode wa kamfanin bisa gudunmawar da suke bayarwa ta fuskar kyautata mu’amala da zumuncin aiki, kana ya tabbatar da cewa lallai ya fara haduwa da Kamfanin ne a sama da shekara 20 da suka gabata, lokacin da yake wakiltar kujerar NIS a Majalisar Bunʙasa Harkokin Zuba Jari ta Nijeriya.
CGI Isah Jere, kamar yadda sanarwar da Jami’in Sadarwa na NIS, Tony Akuneme ya fitar ga manema labarai ta ruwaito, ya yi alkawarin aiki da na’urorin kamar yadda ya dace musamman a halin yanzu da ake fuskantar zaɓe.
NIS
Kayayyakin sun haɗa da na’urorin Motorola guda 25,Ā  da na sadarwa na tafe da gidanka guda 155 da sauran wasu manyan kayan sadarwa.
Daga cikin tawagar NIS da suka tarbi mahukuntan Kamfanin na IHS akwai Mataimakiyar Kwanturola Janar mai kula da sha’anin kuɗi da harkokin mulki, Misis Caroline Adepoju da muʙaddashiyar mataimakiyar Kwanturola Janar, Dora Amahin da ke kula da bincike da tsare-tsare.
  • https://leadership.ng/nis-arrests-303-illegal-immigrants-warns-against-meddlesomeness-in-elections/

Daga kanmu, magana ta ʙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Makamashi Mai Tsafta Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Samar Da Isasshen Makamashi A Sin

Next Post

Na’urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi

Related

Ba Sulhu Ko Sassauci Ga Ƴan Bindiga A Zamfara – Gwamna Lawal Dare
Labarai

Ba Sulhu Ko Sassauci Ga Ƴan Bindiga A Zamfara – Gwamna Lawal Dare

4 hours ago
NLC Ta Baiwa Gwamnati Kwanaki 7 Don Magance Badaʙalar Satar Kuɗin Ma’aikata
Labarai

NLC Ta Baiwa Gwamnati Kwanaki 7 Don Magance Badaʙalar Satar Kuɗin Ma’aikata

5 hours ago
Zaɓen Cike Gurbi: Gwamnatin Kaduna Ta Yi Watsi Da Kalaman El-rufa’i Akan Zargin Maguɗin Zaɓe
Labarai

Zaɓen Cike Gurbi: Gwamnatin Kaduna Ta Yi Watsi Da Kalaman El-rufa’i Akan Zargin Maguɗin Zaɓe

5 hours ago
Gwamnati Na ʘoʙarin Tsoratar Da Ni Don In Shiga APC – Sanata Tambuwal
Labarai

Gwamnati Na ʘoʙarin Tsoratar Da Ni Don In Shiga APC – Sanata Tambuwal

6 hours ago
Gidauniya Ta Rabar Da Buhun Takin Zamani 6,000 Ga Manoma A BauchiĀ 
Labarai

Gidauniya Ta Rabar Da Buhun Takin Zamani 6,000 Ga Manoma A BauchiĀ 

8 hours ago
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro
Labarai

Sojoji Sun Kama Mutane 107 Da Ake Zargi, Sun Ceto Mutane 20 A Cikin Mako Guda – DHQ

9 hours ago
Next Post
Na’urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi

Na'urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi

LABARAI MASU NASABA

Ba Sulhu Ko Sassauci Ga Ƴan Bindiga A Zamfara – Gwamna Lawal Dare

Ba Sulhu Ko Sassauci Ga Ƴan Bindiga A Zamfara – Gwamna Lawal Dare

August 14, 2025
NLC Ta Baiwa Gwamnati Kwanaki 7 Don Magance Badaʙalar Satar Kuɗin Ma’aikata

NLC Ta Baiwa Gwamnati Kwanaki 7 Don Magance Badaʙalar Satar Kuɗin Ma’aikata

August 14, 2025
Sashen Aikewa Da Kunshin Sakwanni Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni 7 Na Farkon Bana

Sashen Aikewa Da Kunshin Sakwanni Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni 7 Na Farkon Bana

August 14, 2025
Zaɓen Cike Gurbi: Gwamnatin Kaduna Ta Yi Watsi Da Kalaman El-rufa’i Akan Zargin Maguɗin Zaɓe

Zaɓen Cike Gurbi: Gwamnatin Kaduna Ta Yi Watsi Da Kalaman El-rufa’i Akan Zargin Maguɗin Zaɓe

August 14, 2025
Salon Zamanantarwa Na Sin Kyakkyawan Misali Ne Ga Kasashen Afirka

Salon Zamanantarwa Na Sin Kyakkyawan Misali Ne Ga Kasashen Afirka

August 14, 2025
Gwamnati Na ʘoʙarin Tsoratar Da Ni Don In Shiga APC – Sanata Tambuwal

Gwamnati Na ʘoʙarin Tsoratar Da Ni Don In Shiga APC – Sanata Tambuwal

August 14, 2025
Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Masana’antar Lantarki Ya Ci Gaba Da Samun Karfin Juriya A Kasar Sin

Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Masana’antar Lantarki Ya Ci Gaba Da Samun Karfin Juriya A Kasar Sin

August 14, 2025
Gidauniya Ta Rabar Da Buhun Takin Zamani 6,000 Ga Manoma A BauchiĀ 

Gidauniya Ta Rabar Da Buhun Takin Zamani 6,000 Ga Manoma A BauchiĀ 

August 14, 2025
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro

Sojoji Sun Kama Mutane 107 Da Ake Zargi, Sun Ceto Mutane 20 A Cikin Mako Guda – DHQ

August 14, 2025
‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-20 Za Su Gudanar Da Zagaye Na 3 Na Aiki A Wajen Cibiyar Binciken Sararin Samaniya Ta Sin

‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-20 Za Su Gudanar Da Zagaye Na 3 Na Aiki A Wajen Cibiyar Binciken Sararin Samaniya Ta Sin

August 14, 2025
Talla

Ā© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

Ā© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.