• Leadership Hausa
Monday, January 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Al'ajabi

Na’urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi

by Khalid Idris Doya
7 days ago
in Al'ajabi
0
Na’urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi

Tsaikon na’urar lantarki ya janyo cikas da kawo tashin taro ba shiri a gangamin yakin neman jam’iyyar APC da ya gudana ranar Litinin a jihar Bauchi.

Lamarin ya sanya shugaban kasa, Muhammadu Buhari, da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, ba su samu damar yin magana ba yayin taron da aka gudanar a filin wasa da ke jihar.

  • Awanni 72 Da Ficewa Daga Tafiyar Tinubu Da APC, Naja’atu Muhammad Ta Ziyarci Atiku
  • 2023: Ina Neman Tazarce Ne Domin Cigaba Da Shimfida Ayyukan Raya Bauchi – Gwamna Bala

Wakilinmu ya labarto mana cewa, taron da aka gudanar don mika tuta ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar da na gwamnan Jihar Bauchi, Sadique Baba Abubakar (Mai ritaya), a gaban dubban jama’a amma hakan bai samu armashi ba ba sakamakon katsewar sauti.

Lamarin wanda ya faru sakamakon yankewar wayar wuta da ta hada kayayyakin maganar wajen taron.

Babban taron ya samu halartar dumbin jama’a da manyan baki da suka hada da gwamnonin jihohi da dama da Ministoci da tsoffin Gwamnoni da masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC.

Labarai Masu Nasaba

Ina Addu’ar Allah Ya Saukar Min Da Cutar Da Za Ta Sa Na Shiryu – Murja Ibrahim Kunya

An Gano Mage Mafi Tsufa A Duniya

An dauki tsaron mintina ana taron rimi-rimi kwatsam abun magana ya tsaya cak sa’ilin da shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ke gabatar da jawabinsa.

Previous Post

NIS Ta Samu Gudunmawar Na’urorin Sadarwa Na Miliyoyin Nairori 

Next Post

Sojoji Sun Dakile Harin ‘Yan Bindiga, Sun Kashe Da Yawa A Neja

Related

Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya
Al'ajabi

Ina Addu’ar Allah Ya Saukar Min Da Cutar Da Za Ta Sa Na Shiryu – Murja Ibrahim Kunya

13 hours ago
An Gano Mage Mafi Tsufa A Duniya
Al'ajabi

An Gano Mage Mafi Tsufa A Duniya

1 week ago
Na'urar
Al'ajabi

Yadda Ake Auna Girman Duwatsu A Duniya

2 weeks ago
Karamin Yaro Ya Harbi Malamarsa Da Bindiga A Amurka
Al'ajabi

Karamin Yaro Ya Harbi Malamarsa Da Bindiga A Amurka

3 weeks ago
Al’ajabi: Yadda Mata Da Miji Suka Rasu Akan Gadon Aurensu A Kano
Al'ajabi

Al’ajabi: Yadda Mata Da Miji Suka Rasu Akan Gadon Aurensu A Kano

4 weeks ago
Wasu ‘Yan Indiya Sun Yi Aure Sanye Da Kayan Kwallon Argentina Da Faransa
Al'ajabi

Wasu ‘Yan Indiya Sun Yi Aure Sanye Da Kayan Kwallon Argentina Da Faransa

1 month ago
Next Post
Sojoji Sun Dakile Harin ‘Yan Bindiga, Sun Kashe Da Yawa A Neja

Sojoji Sun Dakile Harin 'Yan Bindiga, Sun Kashe Da Yawa A Neja

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Shawo Kan Amfani Da Karfin Tuwo Da Jami’an Tsaro Ke Yi Kan Fararen Hula

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Shawo Kan Amfani Da Karfin Tuwo Da Jami’an Tsaro Ke Yi Kan Fararen Hula

January 30, 2023
Sin: An Samu Karuwar Sayayyar Amfanin Gona Ta Yanar Gizo A 2022 

Sin: An Samu Karuwar Sayayyar Amfanin Gona Ta Yanar Gizo A 2022 

January 30, 2023
Wannan Sabuwar Tashar Jirgin Ruwa Ta Shaida Wani Tunani Mai Muhimmanci

Wannan Sabuwar Tashar Jirgin Ruwa Ta Shaida Wani Tunani Mai Muhimmanci

January 30, 2023
Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

January 30, 2023
Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

January 30, 2023
Babban Kwamatin Ayyuka Na Jam’iyyar PDP Na kasa Ya Gana Da ‘Yan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar

‘Yan Majalisar Tarayya 3 Na Jam’iyyar APC Sun Koma Jam’iyyar PDP A Jihar Katsina

January 30, 2023
Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

January 30, 2023
DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

January 30, 2023
Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

January 30, 2023
Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

January 30, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.