• English
  • Business News
Thursday, May 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsarin Sauyin Kudi Ya Taimaka Wa ‘Yan Kasa Wajen Zama Cikin Aminci – CIS Sunday,

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Tsarin Sauyin Kudi Ya Taimaka Wa ‘Yan Kasa Wajen Zama Cikin Aminci – CIS Sunday,
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwanturolan Hukumar Kula Da Shige Da Fice ta Ƙasa reshen Jihar Bayelsa, CIS Sunday James, ya bayyana cewa tabbas Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, GCFR, ya samu nasarar dakile facaka da kudade da kulakanta dukiya, dakile garkuwa da mutane, wafcen aljihu da sata a manyan hanyoyi, kwacen jakunan mata a kasuwanni da suke rike da kudade a hannunsu.

A cewarsa, yana da kyau al’ummar kasa su fahimci tsare-tsaren kasa da manufofinta tare da bukatun da suka shafi kasa; kasar nan tana tafiya ne bisa doron kundin tsarin mulki da ke jan ragamar kasar, kasar tana da kundin tsarin mulki da sauran dokokin da suke tafiyar da ita.

  • Yadda Daruruwan Dubban Jama’a Suka Halarci Maulidin Sheikh Ibrahim Inyass Karo Na 37

 

Kana ya ce akwai bukatar bangarorin doka su sake fayyace tsarin sauyin kudi domin kauce wa shafa wa gwamnati bakin fenti, babu wata gwamnatin da za ta dauki wani mataki ba tare da neman shawarorin rassan gwamnati da lamarin ya shafa ba.

kudi

Labarai Masu Nasaba

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Har ila yau, ya bayyana cewa, don maslahar kasa da hadin kanta, akwai bukatar a daina siyasantar da kowani lamari a kasar nan. An zo lokacin da ba a samun buhuhun kudade ko wadaka da kudade.

Ya kara da cewa, yana da kyau ‘yan Nijeriya su samu masaniyar dalilan sauya kudi. Hakan zai kawo karshen wafcen aljihu, kai hare-hare da balle motoci da gidaje a kowani lokaci domin neman kudi a hannun jama’a.

“A maimakon kushe tsarin, kamatuwa ma ya yi a jinjina ga matakin ba wai yin korafi ko zanga-zanga ba. Yana da kyau mu koyi yadda za mu ke amsar manufofin kasa domin ya fi karfin ra’ayoyin kashin kai.

kudi

“A matsayina na masanin harkokin tsaro, ina shawartar ‘yan Nijeriya da kada su mara baya wa duk wata manufar amfani da kudade ta gurbataccen hanya gabanin babban zaben kasa. Don me gwamnati ba za ta dakile yunkurin sayen kuri’a a lokacin zabe da watsa kudi ba da kuma bai wa jama’a kudi domin sayen ‘yancinsu.

“Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi nasa kuma da bukatar a kara wayar wa al’umma da kai kan muhimmancin wannan sauyin kudin wanda masu kishin kasa za su gane kuma za su mara wa tsarin baya.” Ya bayyana.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Karancin Kudi Ba Zai Shafi Zaben 2023 Ba —INEC 

Next Post

Dabarar Siyasa Ta Balan-balan Ta Amurka

Related

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma
Da ɗumi-ɗuminsa

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

28 seconds ago
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

36 minutes ago
Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Halartar Taron Sauyin Yanayi A Dubai
Manyan Labarai

Tinubu Ya Kai Ziyarar Aiki Jihar Anambra

3 hours ago
Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar
Labarai

Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar

3 hours ago
Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 
Labarai

Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 

5 hours ago
Ko Kun San Dalilin EFCC Na Kama Gudaji Kazaure
Labarai

Ko Kun San Dalilin EFCC Na Kama Gudaji Kazaure

7 hours ago
Next Post
Dabarar Siyasa Ta Balan-balan Ta Amurka

Dabarar Siyasa Ta Balan-balan Ta Amurka

LABARAI MASU NASABA

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

May 8, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

May 8, 2025
An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

May 8, 2025
Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

May 8, 2025
Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Halartar Taron Sauyin Yanayi A Dubai

Tinubu Ya Kai Ziyarar Aiki Jihar Anambra

May 8, 2025
Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar

Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar

May 8, 2025
Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 

Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 

May 8, 2025
Ko Kun San Dalilin EFCC Na Kama Gudaji Kazaure

Ko Kun San Dalilin EFCC Na Kama Gudaji Kazaure

May 8, 2025
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Musayar Al’adu Tsakanin Sin Da Rasha 

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Musayar Al’adu Tsakanin Sin Da Rasha 

May 8, 2025
Isra’ila Ta Yi Barazanar Kai Hare-Hare Kan Iran Kamar Hamas Da Hezbollah

Isra’ila Ta Yi Barazanar Kai Hare-Hare Kan Iran Kamar Hamas Da Hezbollah

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.