• English
  • Business News
Wednesday, October 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bankuna Suna Ci Gaba Da Karbar Tsofaffin Kudi Duk Da Umarnin Da CBN Ya Bayar

by Muhammad
3 years ago
Kudi

Bankuna a ranar Asabar sun ci gaba da karbar tsohuwar N500 da N1,000, a madadin Babban Bankin Najeriya (CBN), tare da yin alkawarin cewa za a ci gaba da karbar kudaden a yau Lahadi, saboda wasu ‘yan Nijeriyar na cikin damuwa kan rashin tabbas na ci gaba da karbar tsofaffin kudaden domin yin mu’amala da su.

Ziyarar da LEADERSHIP ta kai bankunan ranar Lahadi wasu bankuna da ke Legas, ya nuna cewa, sakon da aka aika wa kwastomomi a ranar Juma’a, an bude bankunan ne kawai ga kwastomomin da ke son ajiye tsohon takardunsu. Bincike ya nuna cewa suna zuwa ne kawai saboda kwastomomin da suka cika fom ta yanar gizon CBN.

  • Zanga-Zangar Sauyin Kudi Ta Yi Sanadin Asarar Dukiyoyin Jama’a Da Dama A Jihar Ribas
  • Me Zai Biyo Bayan Canza Wasu Kudade A Nijeriya?

A ranar Larabar da ta gabata ne babban bankin kasar CBN ya bude wa ‘yan Nijeriya da ke da tsofaffin takardun kudi na N500 da N1,000 kofar shigar da tsaffin kudadenau ta yanar gizo bayan da shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa tsohuwar N200 ce kadai za a ci gaba da karba har zuwa ranar 10 ga Afrilu, 2023.

Ya zuwa ranar Juma’a, dubban kwastomomi sun mamaye ofisoshin babban bankin kasar na CBN, saboda rahotanni masu cin karo da juna na dangane da tsofaffin takardun kudi. Tun da fari dai, bankunan sun aika wa kwastomominsu sakon cewa za su karbi kudi har N500,000 daga cikin tsofaffin takardun N500 da N1,000 tare da karbar takardun daga kwastomomin da suka riga suka samar da lambobin daga shafin yanar gizon CBN.

Sai dai kuma da yammacin ranar Juma’a, babban bankin na CBN, a wata sanarwa da daraktan harkokin sadarwa na kamfanoni, Osita Nwanisobi, ya fitar, ya musanta cewa CBN ta bai wa bankunan izinin karbar tsofaffin takardun kudi.

LABARAI MASU NASABA

Da Ɗumi-ɗumi: Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ya Ƙara Raguwa Zuwa Kashi 18.02%

Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Dajin Taraba

Ya zuwa yammacin ranar Asabar, LEADERSHIP ta tabbatar da cewa bankin First Bank, Guaranty Trust Bank (GTBank), Fidelity Bank da Lotus Bank, suna karbar tsofaffin takardun daga hannun abokan huldarsu da suka cika fom ta yanar gizo tun da farko kuma suka samar da lambobin ajiyar.

An fada wa abokan huldar bankunan da ba su halarta ba da su dawo ranar Lahadi saboda za a bude bankin tsakanin karfe 10 na safe zuwa 2 na rana.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

sallah
Manyan Labarai

Da Ɗumi-ɗumi: Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ya Ƙara Raguwa Zuwa Kashi 18.02%

October 15, 2025
Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Dajin Taraba
Labarai

Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Dajin Taraba

October 15, 2025
Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu
Labarai

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

October 15, 2025
Next Post
An Nemi Da A Tilasta Wa Al’umma Yin Rajistar Inshorar Lafiya

An Nemi Da A Tilasta Wa Al’umma Yin Rajistar Inshorar Lafiya

LABARAI MASU NASABA

Da Ɗumi-ɗumi: Ladan Bosso Ya Ajiye Aikin Horar Da Barau Fc 

Da Ɗumi-ɗumi: Ladan Bosso Ya Ajiye Aikin Horar Da Barau Fc 

October 15, 2025
An Bude Bikin Baje Kolin Kasuwanci Na Kasa Da Kasa Na 138 A Guangzhou

An Bude Bikin Baje Kolin Kasuwanci Na Kasa Da Kasa Na 138 A Guangzhou

October 15, 2025
sallah

Da Ɗumi-ɗumi: Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ya Ƙara Raguwa Zuwa Kashi 18.02%

October 15, 2025
Mujallar “Qiushi” Za Ta Wallafa Muhimmiyar Kasidar Shugaba Xi Jinping Kan Muhimman Shawarwari Hudu Da Ya Gabatar

Mujallar “Qiushi” Za Ta Wallafa Muhimmiyar Kasidar Shugaba Xi Jinping Kan Muhimman Shawarwari Hudu Da Ya Gabatar

October 15, 2025
Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Dajin Taraba

Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Dajin Taraba

October 15, 2025
Xi Jinping Ya Taya Patrick Herminie Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasar Seychelles

Xi Jinping Ya Taya Patrick Herminie Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasar Seychelles

October 15, 2025
Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

October 15, 2025
Gwamna Diri Da ’Yan Majalisa 23 Na Bayelsa Sun Fice Daga PDP

Gwamna Diri Da ’Yan Majalisa 23 Na Bayelsa Sun Fice Daga PDP

October 15, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

2027: Babu Ɗan Siyasar Da Zai Iya Ƙalubalantar Tinubu — Fadar Shugaban Ƙasa

October 15, 2025
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci

Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba Barazana Ce Ga Tsaro A Yammacin Afirka – Tinubu

October 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.