ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bankuna Suna Ci Gaba Da Karbar Tsofaffin Kudi Duk Da Umarnin Da CBN Ya Bayar

by Muhammad
3 years ago
Kudi

Bankuna a ranar Asabar sun ci gaba da karbar tsohuwar N500 da N1,000, a madadin Babban Bankin Najeriya (CBN), tare da yin alkawarin cewa za a ci gaba da karbar kudaden a yau Lahadi, saboda wasu ‘yan Nijeriyar na cikin damuwa kan rashin tabbas na ci gaba da karbar tsofaffin kudaden domin yin mu’amala da su.

Ziyarar da LEADERSHIP ta kai bankunan ranar Lahadi wasu bankuna da ke Legas, ya nuna cewa, sakon da aka aika wa kwastomomi a ranar Juma’a, an bude bankunan ne kawai ga kwastomomin da ke son ajiye tsohon takardunsu. Bincike ya nuna cewa suna zuwa ne kawai saboda kwastomomin da suka cika fom ta yanar gizon CBN.

  • Zanga-Zangar Sauyin Kudi Ta Yi Sanadin Asarar Dukiyoyin Jama’a Da Dama A Jihar Ribas
  • Me Zai Biyo Bayan Canza Wasu Kudade A Nijeriya?

A ranar Larabar da ta gabata ne babban bankin kasar CBN ya bude wa ‘yan Nijeriya da ke da tsofaffin takardun kudi na N500 da N1,000 kofar shigar da tsaffin kudadenau ta yanar gizo bayan da shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa tsohuwar N200 ce kadai za a ci gaba da karba har zuwa ranar 10 ga Afrilu, 2023.

ADVERTISEMENT

Ya zuwa ranar Juma’a, dubban kwastomomi sun mamaye ofisoshin babban bankin kasar na CBN, saboda rahotanni masu cin karo da juna na dangane da tsofaffin takardun kudi. Tun da fari dai, bankunan sun aika wa kwastomominsu sakon cewa za su karbi kudi har N500,000 daga cikin tsofaffin takardun N500 da N1,000 tare da karbar takardun daga kwastomomin da suka riga suka samar da lambobin daga shafin yanar gizon CBN.

Sai dai kuma da yammacin ranar Juma’a, babban bankin na CBN, a wata sanarwa da daraktan harkokin sadarwa na kamfanoni, Osita Nwanisobi, ya fitar, ya musanta cewa CBN ta bai wa bankunan izinin karbar tsofaffin takardun kudi.

LABARAI MASU NASABA

Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

Ya zuwa yammacin ranar Asabar, LEADERSHIP ta tabbatar da cewa bankin First Bank, Guaranty Trust Bank (GTBank), Fidelity Bank da Lotus Bank, suna karbar tsofaffin takardun daga hannun abokan huldarsu da suka cika fom ta yanar gizo tun da farko kuma suka samar da lambobin ajiyar.

An fada wa abokan huldar bankunan da ba su halarta ba da su dawo ranar Lahadi saboda za a bude bankin tsakanin karfe 10 na safe zuwa 2 na rana.

Kudi
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100
  • Muhammad
    ‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan
  • Muhammad
    Cikin Shekaru 28, Kudiri Ƙasa Da 10 Sanatocin Zamfara Ta Arewa Suka Gabatar A Majalisa – Shinkafi
  • Muhammad
    2027: NNPP Ta Yi Wa Korarrun Mambobinta Afuwa, Ta Yi Alƙawarin Basu Tikitin Kai-tsaye

MASU ALAKA

Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala
Labarai

Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

July 17, 2026
A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON
Labarai

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

July 17, 2026
Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu
Labarai

Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

July 17, 2026
Next Post
An Nemi Da A Tilasta Wa Al’umma Yin Rajistar Inshorar Lafiya

An Nemi Da A Tilasta Wa Al’umma Yin Rajistar Inshorar Lafiya

LABARAI MASU NASABA

Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

July 17, 2026
Falalar Salatut Tasbihi

Falalar Salatut Tasbihi

July 17, 2026
A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

July 17, 2026
Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

July 17, 2026
Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

July 17, 2026
Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

July 17, 2026
Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.