ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bankuna Suna Ci Gaba Da Karbar Tsofaffin Kudi Duk Da Umarnin Da CBN Ya Bayar

by Muhammad
3 years ago
Kudi

Bankuna a ranar Asabar sun ci gaba da karbar tsohuwar N500 da N1,000, a madadin Babban Bankin Najeriya (CBN), tare da yin alkawarin cewa za a ci gaba da karbar kudaden a yau Lahadi, saboda wasu ‘yan Nijeriyar na cikin damuwa kan rashin tabbas na ci gaba da karbar tsofaffin kudaden domin yin mu’amala da su.

Ziyarar da LEADERSHIP ta kai bankunan ranar Lahadi wasu bankuna da ke Legas, ya nuna cewa, sakon da aka aika wa kwastomomi a ranar Juma’a, an bude bankunan ne kawai ga kwastomomin da ke son ajiye tsohon takardunsu. Bincike ya nuna cewa suna zuwa ne kawai saboda kwastomomin da suka cika fom ta yanar gizon CBN.

  • Zanga-Zangar Sauyin Kudi Ta Yi Sanadin Asarar Dukiyoyin Jama’a Da Dama A Jihar Ribas
  • Me Zai Biyo Bayan Canza Wasu Kudade A Nijeriya?

A ranar Larabar da ta gabata ne babban bankin kasar CBN ya bude wa ‘yan Nijeriya da ke da tsofaffin takardun kudi na N500 da N1,000 kofar shigar da tsaffin kudadenau ta yanar gizo bayan da shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa tsohuwar N200 ce kadai za a ci gaba da karba har zuwa ranar 10 ga Afrilu, 2023.

ADVERTISEMENT

Ya zuwa ranar Juma’a, dubban kwastomomi sun mamaye ofisoshin babban bankin kasar na CBN, saboda rahotanni masu cin karo da juna na dangane da tsofaffin takardun kudi. Tun da fari dai, bankunan sun aika wa kwastomominsu sakon cewa za su karbi kudi har N500,000 daga cikin tsofaffin takardun N500 da N1,000 tare da karbar takardun daga kwastomomin da suka riga suka samar da lambobin daga shafin yanar gizon CBN.

Sai dai kuma da yammacin ranar Juma’a, babban bankin na CBN, a wata sanarwa da daraktan harkokin sadarwa na kamfanoni, Osita Nwanisobi, ya fitar, ya musanta cewa CBN ta bai wa bankunan izinin karbar tsofaffin takardun kudi.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Ya zuwa yammacin ranar Asabar, LEADERSHIP ta tabbatar da cewa bankin First Bank, Guaranty Trust Bank (GTBank), Fidelity Bank da Lotus Bank, suna karbar tsofaffin takardun daga hannun abokan huldarsu da suka cika fom ta yanar gizo tun da farko kuma suka samar da lambobin ajiyar.

An fada wa abokan huldar bankunan da ba su halarta ba da su dawo ranar Lahadi saboda za a bude bankin tsakanin karfe 10 na safe zuwa 2 na rana.

Kudi
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Cikin Shekaru 28, Kudiri Ƙasa Da 10 Sanatocin Zamfara Ta Arewa Suka Gabatar A Majalisa – Shinkafi
  • Muhammad
    2027: NNPP Ta Yi Wa Korarrun Mambobinta Afuwa, Ta Yi Alƙawarin Basu Tikitin Kai-tsaye
  • Muhammad
    Musulunci Na Fuskantar Barazana A Karƙashin Mulkin Tinubu — Datti Baba-Ahmed
  • Muhammad
    Kwankwaso Tamkar Tsuntsu Ne A Siyasa Da Yake Sauya Sheƙa Daga Nan Zuwa Can – Ganduje

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
An Nemi Da A Tilasta Wa Al’umma Yin Rajistar Inshorar Lafiya

An Nemi Da A Tilasta Wa Al’umma Yin Rajistar Inshorar Lafiya

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.