ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bankuna Suna Ci Gaba Da Karbar Tsofaffin Kudi Duk Da Umarnin Da CBN Ya Bayar

by Muhammad
4 years ago
Kudi

Bankuna a ranar Asabar sun ci gaba da karbar tsohuwar N500 da N1,000, a madadin Babban Bankin Najeriya (CBN), tare da yin alkawarin cewa za a ci gaba da karbar kudaden a yau Lahadi, saboda wasu ‘yan Nijeriyar na cikin damuwa kan rashin tabbas na ci gaba da karbar tsofaffin kudaden domin yin mu’amala da su.

Ziyarar da LEADERSHIP ta kai bankunan ranar Lahadi wasu bankuna da ke Legas, ya nuna cewa, sakon da aka aika wa kwastomomi a ranar Juma’a, an bude bankunan ne kawai ga kwastomomin da ke son ajiye tsohon takardunsu. Bincike ya nuna cewa suna zuwa ne kawai saboda kwastomomin da suka cika fom ta yanar gizon CBN.

  • Zanga-Zangar Sauyin Kudi Ta Yi Sanadin Asarar Dukiyoyin Jama’a Da Dama A Jihar Ribas
  • Me Zai Biyo Bayan Canza Wasu Kudade A Nijeriya?

A ranar Larabar da ta gabata ne babban bankin kasar CBN ya bude wa ‘yan Nijeriya da ke da tsofaffin takardun kudi na N500 da N1,000 kofar shigar da tsaffin kudadenau ta yanar gizo bayan da shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa tsohuwar N200 ce kadai za a ci gaba da karba har zuwa ranar 10 ga Afrilu, 2023.

ADVERTISEMENT

Ya zuwa ranar Juma’a, dubban kwastomomi sun mamaye ofisoshin babban bankin kasar na CBN, saboda rahotanni masu cin karo da juna na dangane da tsofaffin takardun kudi. Tun da fari dai, bankunan sun aika wa kwastomominsu sakon cewa za su karbi kudi har N500,000 daga cikin tsofaffin takardun N500 da N1,000 tare da karbar takardun daga kwastomomin da suka riga suka samar da lambobin daga shafin yanar gizon CBN.

Sai dai kuma da yammacin ranar Juma’a, babban bankin na CBN, a wata sanarwa da daraktan harkokin sadarwa na kamfanoni, Osita Nwanisobi, ya fitar, ya musanta cewa CBN ta bai wa bankunan izinin karbar tsofaffin takardun kudi.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

Ya zuwa yammacin ranar Asabar, LEADERSHIP ta tabbatar da cewa bankin First Bank, Guaranty Trust Bank (GTBank), Fidelity Bank da Lotus Bank, suna karbar tsofaffin takardun daga hannun abokan huldarsu da suka cika fom ta yanar gizo tun da farko kuma suka samar da lambobin ajiyar.

An fada wa abokan huldar bankunan da ba su halarta ba da su dawo ranar Lahadi saboda za a bude bankin tsakanin karfe 10 na safe zuwa 2 na rana.

Kudi
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Yadda Na Tsira Daga Cutar Mashaƙo A Katsina: “Na Fara Da Tsartuwar Jini Tare Da Yawu”
  • Muhammad
    An Naɗa Yusuf Nasidi Nasir A Matsayin Talban Barayan Kano
  • Muhammad
    Wani Kamfani Ya Tallafa Wa Masu Sana’ar Shayi A Kano
  • Muhammad
    Kosan Waka Ya Rasu, Gwamnan Kano Ya Jajanta Wa Iyalansa

MASU ALAKA

'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
Labarai

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Next Post
An Nemi Da A Tilasta Wa Al’umma Yin Rajistar Inshorar Lafiya

An Nemi Da A Tilasta Wa Al’umma Yin Rajistar Inshorar Lafiya

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.