• English
  • Business News
Thursday, September 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

лªÉçÕÕÆ¬£¬Çൺ£¨É½¶«£©£¬2022Äê6ÔÂ19ÈÕ µÚÈý½ì¿ç¹ú¹«Ë¾Áìµ¼ÈËÇൺ·å»á¿ªÄ» 6ÔÂ19ÈÕ£¬¿ç¹ú¹«Ë¾´ú±íÔÚ·å»á¿ªÄ»Ê½ÉÏ·¢ÑÔ¡£ µ±ÈÕ£¬ÎªÆÚÈýÌìµÄµÚÈý½ì¿ç¹ú¹«Ë¾Áìµ¼ÈËÇൺ·å»áÔÚɽ¶«Çൺ¿ªÄ»¡£±¾½ì·å»áÎ§ÈÆ¡°¾Û½¹¿ç¹ú¹«Ë¾Í¬ÖйúºÏ×÷¡±¡°Õ¹Íû¿ç¹ú¹«Ë¾·¢Õ¹¡±¡°ÐûʾÖйúÍÆ¶¯¸ü¸ßˮƽ¶ÔÍ⿪·Å¡±µÄ¶¨Î»£¬¼Î±öÔÚÏßÏ¡¢ÏßÉϹ²»°ºÏ×÷¹²Ó®£¬¹²Ïí·¢Õ¹»úÓö¡£·å»áÆÚ¼ä½«¾ÙÐÐ14´óÀà44³¡»î¶¯£¬°üÀ¨Ö÷ÌâÕ¹ÀÀ¡¢¸ß·å¶Ô»°¡¢¿ç¹ú¹«Ë¾Íƽ顢ÏîÄ¿¼¯ÖÐǩԼµÈ¡£ лªÉç¼ÇÕß Àî×Ϻã Éã

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An kaddamar da taron koli na uku na kamfanonin kasa da kasa a cibiyar tarukan kasa da kasa ta birnin Qingdao da ke gabashin kasar Sin a ranar 19 ga wata, wanda ya samu halartar shugabanni fiye da dari daya daga kamfanoni 500 mafi karfin takara da kamfanonin da ke sahun gaba.

Wasu shugabannin kamfanonin sun bayyana cewa, ko da annobar COVID-19 tana haifar da wasu illoli, amma ana gudanar da ayyukan kamfanoninsu yadda ya kamata. Suna da imani da makomar kasuwar kasar Sin.

  • Ya Kamata Kasashen Yamma Su Yi Hangen Nesa Game Da Tasirin Rikicin Ukraine Kan Kasashe Masu Tasowa

Alkaluman ma’aikatar kasuwancin kasar Sin sun nuna cewa, daga watan Janairu zuwa Mayun bana, yawan kudaden ketare da kasar Sin ta yi amfani da su ya kai kudin Sin Yuan biliyan 564.2, kwatankwacin dalar Amurka biliyan 84.1, wanda ya karu da kashi 17.3 cikin dari bisa na makamancin lokacin bara.

Kamfanin samar da magunguna na DOW na kasar Amurka yana halartar taron har shekaru uku a jere. A bana, shugabansa Jon Penrice ya halarci taron ta kafar bidiyo. Yana ganin cewa, kasar Sin na da babbar kasuwa, da sirrin ci gaba, da yawan bukatun masu sayayya, da cikakken tsarin masana’antu da tsarin samar da kayayyaki, idan an kwatanta da sauran kasuwanni. D

wadannan sun samar da babbar dama ga kamfanonin kasa da kasa ciki har da kamfaninsa na Dow. Shi ya sa ba za su canja alkawarin da suka yi wa kasuwar kasar Sin ba, ko da yaushe suna da cikakken yakini da kasuwar Sin.(Kande Gao)

Labarai Masu Nasaba

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Fashewar Tukunyar Gas Din Mai Shayi Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutum 23 A Garin Lere

Next Post

Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

Related

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma
Daga Birnin Sin

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

11 hours ago
Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya

13 hours ago
Firaministan Senegal: Yadda Sinawa Ke Girmama Tarihi Da Kiyaye Labarun Abubuwan Da Suka Faru Da Su Na Da Matukar Burgewa 
Daga Birnin Sin

Firaministan Senegal: Yadda Sinawa Ke Girmama Tarihi Da Kiyaye Labarun Abubuwan Da Suka Faru Da Su Na Da Matukar Burgewa 

15 hours ago
Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci
Daga Birnin Sin

Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci

17 hours ago
Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Rungumi Daidaito Da Adalci
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Rungumi Daidaito Da Adalci

1 day ago
Xi Jinping Ya Duba Faretin Rundunonin Sojoji Da Kayayyakin Soja, Shugabannin Kasashe 26 Su Ma Sun Halarci Bikin
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Duba Faretin Rundunonin Sojoji Da Kayayyakin Soja, Shugabannin Kasashe 26 Su Ma Sun Halarci Bikin

1 day ago
Next Post
Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1

Gwamnatin Kebbi Ta Ba da Ƙwangilar Gina Hanyoyi Kan Naira Biliyan 2.1

September 4, 2025
Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa

Tinubu Zai Ƙaddamar Da Masana’antar Battirin Lithium A Nasarawa

September 4, 2025
Ƴan Siyasar Arewa Na Rigima Da Juna, Tinubu Na Murna — Jibrin

Ƴan Siyasar Arewa Na Rigima Da Juna, Tinubu Na Murna — Jibrin

September 4, 2025
Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

September 3, 2025
Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

September 3, 2025
Tinubu Ya Naɗa Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

Tinubu Ya Naɗa Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

September 3, 2025
Gwamnoni Sun Yi Kira Ga Tinubu Kan Ci Gaba Da Hako Mai A Kolmani Da Tafkin Chadi 

Gwamnoni Sun Yi Kira Ga Tinubu Kan Ci Gaba Da Hako Mai A Kolmani Da Tafkin Chadi 

September 3, 2025
Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya

Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya

September 3, 2025
Lookman

Kofin Duniya: Lookman Da Dessers Sun Isa Sansanin Super Eagles A Uyo

September 3, 2025
Firaministan Senegal: Yadda Sinawa Ke Girmama Tarihi Da Kiyaye Labarun Abubuwan Da Suka Faru Da Su Na Da Matukar Burgewa 

Firaministan Senegal: Yadda Sinawa Ke Girmama Tarihi Da Kiyaye Labarun Abubuwan Da Suka Faru Da Su Na Da Matukar Burgewa 

September 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.