ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

by CMG Hausa
4 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬Çൺ£¨É½¶«£©£¬2022Äê6ÔÂ19ÈÕ
    µÚÈý½ì¿ç¹ú¹«Ë¾Áìµ¼ÈËÇൺ·å»á¿ªÄ»
    6ÔÂ19ÈÕ£¬¿ç¹ú¹«Ë¾´ú±íÔÚ·å»á¿ªÄ»Ê½ÉÏ·¢ÑÔ¡£
    µ±ÈÕ£¬ÎªÆÚÈýÌìµÄµÚÈý½ì¿ç¹ú¹«Ë¾Áìµ¼ÈËÇൺ·å»áÔÚɽ¶«Çൺ¿ªÄ»¡£±¾½ì·å»áÎ§ÈÆ¡°¾Û½¹¿ç¹ú¹«Ë¾Í¬ÖйúºÏ×÷¡±¡°Õ¹Íû¿ç¹ú¹«Ë¾·¢Õ¹¡±¡°ÐûʾÖйúÍÆ¶¯¸ü¸ßˮƽ¶ÔÍ⿪·Å¡±µÄ¶¨Î»£¬¼Î±öÔÚÏßÏ¡¢ÏßÉϹ²»°ºÏ×÷¹²Ó®£¬¹²Ïí·¢Õ¹»úÓö¡£·å»áÆÚ¼ä½«¾ÙÐÐ14´óÀà44³¡»î¶¯£¬°üÀ¨Ö÷ÌâÕ¹ÀÀ¡¢¸ß·å¶Ô»°¡¢¿ç¹ú¹«Ë¾Íƽ顢ÏîÄ¿¼¯ÖÐǩԼµÈ¡£
    лªÉç¼ÇÕß Àî×Ϻã Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬Çൺ£¨É½¶«£©£¬2022Äê6ÔÂ19ÈÕ µÚÈý½ì¿ç¹ú¹«Ë¾Áìµ¼ÈËÇൺ·å»á¿ªÄ» 6ÔÂ19ÈÕ£¬¿ç¹ú¹«Ë¾´ú±íÔÚ·å»á¿ªÄ»Ê½ÉÏ·¢ÑÔ¡£ µ±ÈÕ£¬ÎªÆÚÈýÌìµÄµÚÈý½ì¿ç¹ú¹«Ë¾Áìµ¼ÈËÇൺ·å»áÔÚɽ¶«Çൺ¿ªÄ»¡£±¾½ì·å»áÎ§ÈÆ¡°¾Û½¹¿ç¹ú¹«Ë¾Í¬ÖйúºÏ×÷¡±¡°Õ¹Íû¿ç¹ú¹«Ë¾·¢Õ¹¡±¡°ÐûʾÖйúÍÆ¶¯¸ü¸ßˮƽ¶ÔÍ⿪·Å¡±µÄ¶¨Î»£¬¼Î±öÔÚÏßÏ¡¢ÏßÉϹ²»°ºÏ×÷¹²Ó®£¬¹²Ïí·¢Õ¹»úÓö¡£·å»áÆÚ¼ä½«¾ÙÐÐ14´óÀà44³¡»î¶¯£¬°üÀ¨Ö÷ÌâÕ¹ÀÀ¡¢¸ß·å¶Ô»°¡¢¿ç¹ú¹«Ë¾Íƽ顢ÏîÄ¿¼¯ÖÐǩԼµÈ¡£ лªÉç¼ÇÕß Àî×Ϻã Éã

An kaddamar da taron koli na uku na kamfanonin kasa da kasa a cibiyar tarukan kasa da kasa ta birnin Qingdao da ke gabashin kasar Sin a ranar 19 ga wata, wanda ya samu halartar shugabanni fiye da dari daya daga kamfanoni 500 mafi karfin takara da kamfanonin da ke sahun gaba.

Wasu shugabannin kamfanonin sun bayyana cewa, ko da annobar COVID-19 tana haifar da wasu illoli, amma ana gudanar da ayyukan kamfanoninsu yadda ya kamata. Suna da imani da makomar kasuwar kasar Sin.

  • Ya Kamata Kasashen Yamma Su Yi Hangen Nesa Game Da Tasirin Rikicin Ukraine Kan Kasashe Masu Tasowa

Alkaluman ma’aikatar kasuwancin kasar Sin sun nuna cewa, daga watan Janairu zuwa Mayun bana, yawan kudaden ketare da kasar Sin ta yi amfani da su ya kai kudin Sin Yuan biliyan 564.2, kwatankwacin dalar Amurka biliyan 84.1, wanda ya karu da kashi 17.3 cikin dari bisa na makamancin lokacin bara.

ADVERTISEMENT

Kamfanin samar da magunguna na DOW na kasar Amurka yana halartar taron har shekaru uku a jere. A bana, shugabansa Jon Penrice ya halarci taron ta kafar bidiyo. Yana ganin cewa, kasar Sin na da babbar kasuwa, da sirrin ci gaba, da yawan bukatun masu sayayya, da cikakken tsarin masana’antu da tsarin samar da kayayyaki, idan an kwatanta da sauran kasuwanni. D

wadannan sun samar da babbar dama ga kamfanonin kasa da kasa ciki har da kamfaninsa na Dow. Shi ya sa ba za su canja alkawarin da suka yi wa kasuwar kasar Sin ba, ko da yaushe suna da cikakken yakini da kasuwar Sin.(Kande Gao)

LABARAI MASU NASABA

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

Sin
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar
Daga Birnin Sin

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

June 12, 2026
Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”
Daga Birnin Sin

Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

June 12, 2026
Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines
Daga Birnin Sin

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines

June 12, 2026
Next Post
Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

June 13, 2026
Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97

June 13, 2026
Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata

June 13, 2026
Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.