ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

by CMG Hausa
4 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬Çൺ£¨É½¶«£©£¬2022Äê6ÔÂ19ÈÕ
    µÚÈý½ì¿ç¹ú¹«Ë¾Áìµ¼ÈËÇൺ·å»á¿ªÄ»
    6ÔÂ19ÈÕ£¬¿ç¹ú¹«Ë¾´ú±íÔÚ·å»á¿ªÄ»Ê½ÉÏ·¢ÑÔ¡£
    µ±ÈÕ£¬ÎªÆÚÈýÌìµÄµÚÈý½ì¿ç¹ú¹«Ë¾Áìµ¼ÈËÇൺ·å»áÔÚɽ¶«Çൺ¿ªÄ»¡£±¾½ì·å»áÎ§ÈÆ¡°¾Û½¹¿ç¹ú¹«Ë¾Í¬ÖйúºÏ×÷¡±¡°Õ¹Íû¿ç¹ú¹«Ë¾·¢Õ¹¡±¡°ÐûʾÖйúÍÆ¶¯¸ü¸ßˮƽ¶ÔÍ⿪·Å¡±µÄ¶¨Î»£¬¼Î±öÔÚÏßÏ¡¢ÏßÉϹ²»°ºÏ×÷¹²Ó®£¬¹²Ïí·¢Õ¹»úÓö¡£·å»áÆÚ¼ä½«¾ÙÐÐ14´óÀà44³¡»î¶¯£¬°üÀ¨Ö÷ÌâÕ¹ÀÀ¡¢¸ß·å¶Ô»°¡¢¿ç¹ú¹«Ë¾Íƽ顢ÏîÄ¿¼¯ÖÐǩԼµÈ¡£
    лªÉç¼ÇÕß Àî×Ϻã Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬Çൺ£¨É½¶«£©£¬2022Äê6ÔÂ19ÈÕ µÚÈý½ì¿ç¹ú¹«Ë¾Áìµ¼ÈËÇൺ·å»á¿ªÄ» 6ÔÂ19ÈÕ£¬¿ç¹ú¹«Ë¾´ú±íÔÚ·å»á¿ªÄ»Ê½ÉÏ·¢ÑÔ¡£ µ±ÈÕ£¬ÎªÆÚÈýÌìµÄµÚÈý½ì¿ç¹ú¹«Ë¾Áìµ¼ÈËÇൺ·å»áÔÚɽ¶«Çൺ¿ªÄ»¡£±¾½ì·å»áÎ§ÈÆ¡°¾Û½¹¿ç¹ú¹«Ë¾Í¬ÖйúºÏ×÷¡±¡°Õ¹Íû¿ç¹ú¹«Ë¾·¢Õ¹¡±¡°ÐûʾÖйúÍÆ¶¯¸ü¸ßˮƽ¶ÔÍ⿪·Å¡±µÄ¶¨Î»£¬¼Î±öÔÚÏßÏ¡¢ÏßÉϹ²»°ºÏ×÷¹²Ó®£¬¹²Ïí·¢Õ¹»úÓö¡£·å»áÆÚ¼ä½«¾ÙÐÐ14´óÀà44³¡»î¶¯£¬°üÀ¨Ö÷ÌâÕ¹ÀÀ¡¢¸ß·å¶Ô»°¡¢¿ç¹ú¹«Ë¾Íƽ顢ÏîÄ¿¼¯ÖÐǩԼµÈ¡£ лªÉç¼ÇÕß Àî×Ϻã Éã

An kaddamar da taron koli na uku na kamfanonin kasa da kasa a cibiyar tarukan kasa da kasa ta birnin Qingdao da ke gabashin kasar Sin a ranar 19 ga wata, wanda ya samu halartar shugabanni fiye da dari daya daga kamfanoni 500 mafi karfin takara da kamfanonin da ke sahun gaba.

Wasu shugabannin kamfanonin sun bayyana cewa, ko da annobar COVID-19 tana haifar da wasu illoli, amma ana gudanar da ayyukan kamfanoninsu yadda ya kamata. Suna da imani da makomar kasuwar kasar Sin.

  • Ya Kamata Kasashen Yamma Su Yi Hangen Nesa Game Da Tasirin Rikicin Ukraine Kan Kasashe Masu Tasowa

Alkaluman ma’aikatar kasuwancin kasar Sin sun nuna cewa, daga watan Janairu zuwa Mayun bana, yawan kudaden ketare da kasar Sin ta yi amfani da su ya kai kudin Sin Yuan biliyan 564.2, kwatankwacin dalar Amurka biliyan 84.1, wanda ya karu da kashi 17.3 cikin dari bisa na makamancin lokacin bara.

ADVERTISEMENT

Kamfanin samar da magunguna na DOW na kasar Amurka yana halartar taron har shekaru uku a jere. A bana, shugabansa Jon Penrice ya halarci taron ta kafar bidiyo. Yana ganin cewa, kasar Sin na da babbar kasuwa, da sirrin ci gaba, da yawan bukatun masu sayayya, da cikakken tsarin masana’antu da tsarin samar da kayayyaki, idan an kwatanta da sauran kasuwanni. D

wadannan sun samar da babbar dama ga kamfanonin kasa da kasa ciki har da kamfaninsa na Dow. Shi ya sa ba za su canja alkawarin da suka yi wa kasuwar kasar Sin ba, ko da yaushe suna da cikakken yakini da kasuwar Sin.(Kande Gao)

LABARAI MASU NASABA

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

Sin
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin
Daga Birnin Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026
Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya
Daga Birnin Sin

Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

July 6, 2026
Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela
Daga Birnin Sin

Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

July 6, 2026
Next Post
Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

Dimbin Kamfanonin Ketare Sun Yi Amanna Da Kasuwar Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

July 7, 2026
Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026
Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

July 7, 2026
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

ADC Ta Zargi Gwamnatin Tinubu Da Jefa ‘Yan Nijeriya Miliyan 17 Cikin Yunwa

July 7, 2026
Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026
Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

July 6, 2026
Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

July 6, 2026
Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

July 6, 2026
FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

July 6, 2026
Shugabannin Sin Da Madagascar Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

Shugabannin Sin Da Montenegro Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

July 7, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.