• English
  • Business News
Monday, June 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Takardar Da Ta Tona Karairayin Amurka

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Takardar Da Ta Tona Karairayin Amurka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A karshen watan Mayun da ya gabata, sakataren harkokin wajen kasar Amurka Antony Blinken ya gabatar da wani jawabi a kan manufofin kasar Amurka a kan kasar Sin, inda ya sha tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Sin da ma shafa wa kasar bakin fenti a kan manufofinta na gida da waje.

Sai dai kome kokarinta, ba ta iya boye ainihin burin da take neman cimmawa na dakile ci gaban kasar Sin daga dukkan fannoni ba. A ranar 19 ga wata da dare, ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ta fitar da wata takarda mai taken “Kura-kurai da ke tattare da ra’ayin Amurka game da kasar Sin da ma ainihin gaskiyar abubuwan”, inda ta fallasa “yadda yaudara, munafunci da hadarin dake kunshe cikin manufofin Amurka game da kasar Sin” tare da cikakkun bayanai da kuma alkaluma.

Wace ce ke lalata tsarin kasa da kasa? Wace ce kuma ke keta hakkin dan Adam a sassan duniya da ma satar sauraron kusoshin kasa da kasa? Wannan takarda mai kunshe da dogon bayani ta zayyano kura-kurai da ma karairayi kimanin 21 da ke tattare da manufofin kasar Amurka a kan kasar Sin, ta kuma samar da cikakkun bayanai da alkaluman don fadakar da kasashen duniya a kan yadda kasar Amurka ke haifar da rikici ga duniya, da kuma tilastawa wasu kasashe su bi tsarinta a harkokin diplomasiyya, da ma yadda ta fi kowace kasa a duniya wajen lalata hakkin dan Adam da kuma kai hare-hare ta yanar gizo.

Daga cikinsu kuwa, furucin ’yan siyasar Amurka dake cewa wai “Sin na haifar da kalubale mafi tsanani ga tsarin kasa da kasa” na daga cikin munanan karairayi da suka yi, kuma abin dariya ne yadda suka furta cewa, wai “Amurka na kare dokoki da yarjejeniyoyi da ka’idoji da ma hukumomi na kasa da kasa.” Ban da haka kuma, kasar Amurka tana kuma kokarin kafa “tsarin tattalin arzikin Indo-Pasifik”, a yunkurin kafa tsarin ka’idojin ciniki da ke karkashin jagorancinta, tare da tilasta kasashen shiyyar da su katse huldar ciniki da kasar Sin.

Tsarin wanda ke kare moriyar Amurka, ya kuma haddasa cikas ga farfadowar tattalin arzikin duniya bayan annoba. Kome kokarinta, Amurkar ba za ta iya boye burin da take neman cimmawa na dakile ci gaban kasar Sin da kuma neman shimfida tsarin yin babakere a duniya. (Lubabatu)

Labarai Masu Nasaba

Za A Gudanar Da Taron Davos Na Yanayin Zafi Na Bana A Birnin Tianjin

Me Ya Sa Kamfanonin Kasa Da Kasa Ke Da Imanin Gudanar Da Harkokinsu A Kasar Sin?


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Hajjin Bana: NCAA Ta Ziyarci Filin Jirgin Gombe, Ta Ce Filin Zai Yi Jigilar Alhazai

Next Post

Arsenal Ta Kammala Sayan Vieira Daga Porto

Related

Za A Gudanar Da Taron Davos Na Yanayin Zafi Na Bana A Birnin Tianjin
Daga Birnin Sin

Za A Gudanar Da Taron Davos Na Yanayin Zafi Na Bana A Birnin Tianjin

12 hours ago
Me Ya Sa Kamfanonin Kasa Da Kasa Ke Da Imanin Gudanar Da Harkokinsu A Kasar Sin?
Daga Birnin Sin

Me Ya Sa Kamfanonin Kasa Da Kasa Ke Da Imanin Gudanar Da Harkokinsu A Kasar Sin?

14 hours ago
Gwamnatin Hong Kong Ta Gudanar Da Bikin Cika Shekaru Biyar Da Kafuwar Dokar Tsaron Kasa Ta Yankin
Daga Birnin Sin

Gwamnatin Hong Kong Ta Gudanar Da Bikin Cika Shekaru Biyar Da Kafuwar Dokar Tsaron Kasa Ta Yankin

16 hours ago
Sin Ta Yi Matukar Allah Wadai Da Hare-Haren Da Amurka Ta Kaiwa Iran
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Matukar Allah Wadai Da Hare-Haren Da Amurka Ta Kaiwa Iran

17 hours ago
CMG Ya Ja Hankulan Baki A Dandalin Tattaunawar Tattalin Arziki Na Kasa Da Kasa Na St. Petersburg Karo Na 28 
Daga Birnin Sin

CMG Ya Ja Hankulan Baki A Dandalin Tattaunawar Tattalin Arziki Na Kasa Da Kasa Na St. Petersburg Karo Na 28 

1 day ago
Yankin Taiwan Ya Yi Taron Bikin Bauta Na Kakan Gargajiyar Sin Fuxi
Daga Birnin Sin

Yankin Taiwan Ya Yi Taron Bikin Bauta Na Kakan Gargajiyar Sin Fuxi

2 days ago
Next Post
Arsenal Ta Kammala Sayan Vieira Daga Porto

Arsenal Ta Kammala Sayan Vieira Daga Porto

LABARAI MASU NASABA

Hajji 2025: Kashi Na Farko Na Alhazan Abuja Sun Dawo Gida Nijeriya

Hajji 2025: Kashi Na Farko Na Alhazan Abuja Sun Dawo Gida Nijeriya

June 23, 2025
Gwamnan Abba Kabir Yusuf tare da Arch. Ali Hassan

Abba Ya Dace Ya Zama Gwamnan Kano Na Har Abada Ba Shekaru 8 Kaɗai Ba – Arch Ali Hassan

June 23, 2025
2027: Wajibi Ne A Saka Sakamakon Zaɓe A Na’ura – Farfesa Jega

2027: Wajibi Ne A Saka Sakamakon Zaɓe A Na’ura – Farfesa Jega

June 22, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

June 22, 2025
Za A Gudanar Da Taron Davos Na Yanayin Zafi Na Bana A Birnin Tianjin

Za A Gudanar Da Taron Davos Na Yanayin Zafi Na Bana A Birnin Tianjin

June 22, 2025
Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u

Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u

June 22, 2025
Me Ya Sa Kamfanonin Kasa Da Kasa Ke Da Imanin Gudanar Da Harkokinsu A Kasar Sin?

Me Ya Sa Kamfanonin Kasa Da Kasa Ke Da Imanin Gudanar Da Harkokinsu A Kasar Sin?

June 22, 2025
Rashford Na Fatan Buga Ƙwallo Tare Da Lamine Yamal A Barcelona

Rashford Na Fatan Buga Ƙwallo Tare Da Lamine Yamal A Barcelona

June 22, 2025
Tinubu Ya Yi Allah-Wadai Da Harin Bam A Borno, Ya Yi Alhinin Fashewar Wani A Kano

Tinubu Ya Yi Allah-Wadai Da Harin Bam A Borno, Ya Yi Alhinin Fashewar Wani A Kano

June 22, 2025
Gwamnatin Hong Kong Ta Gudanar Da Bikin Cika Shekaru Biyar Da Kafuwar Dokar Tsaron Kasa Ta Yankin

Gwamnatin Hong Kong Ta Gudanar Da Bikin Cika Shekaru Biyar Da Kafuwar Dokar Tsaron Kasa Ta Yankin

June 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.