• Leadership Hausa
Saturday, June 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Takardar Da Ta Tona Karairayin Amurka

by CMG Hausa
12 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Takardar Da Ta Tona Karairayin Amurka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A karshen watan Mayun da ya gabata, sakataren harkokin wajen kasar Amurka Antony Blinken ya gabatar da wani jawabi a kan manufofin kasar Amurka a kan kasar Sin, inda ya sha tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Sin da ma shafa wa kasar bakin fenti a kan manufofinta na gida da waje.

Sai dai kome kokarinta, ba ta iya boye ainihin burin da take neman cimmawa na dakile ci gaban kasar Sin daga dukkan fannoni ba. A ranar 19 ga wata da dare, ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ta fitar da wata takarda mai taken “Kura-kurai da ke tattare da ra’ayin Amurka game da kasar Sin da ma ainihin gaskiyar abubuwan”, inda ta fallasa “yadda yaudara, munafunci da hadarin dake kunshe cikin manufofin Amurka game da kasar Sin” tare da cikakkun bayanai da kuma alkaluma.

Wace ce ke lalata tsarin kasa da kasa? Wace ce kuma ke keta hakkin dan Adam a sassan duniya da ma satar sauraron kusoshin kasa da kasa? Wannan takarda mai kunshe da dogon bayani ta zayyano kura-kurai da ma karairayi kimanin 21 da ke tattare da manufofin kasar Amurka a kan kasar Sin, ta kuma samar da cikakkun bayanai da alkaluman don fadakar da kasashen duniya a kan yadda kasar Amurka ke haifar da rikici ga duniya, da kuma tilastawa wasu kasashe su bi tsarinta a harkokin diplomasiyya, da ma yadda ta fi kowace kasa a duniya wajen lalata hakkin dan Adam da kuma kai hare-hare ta yanar gizo.

Daga cikinsu kuwa, furucin ’yan siyasar Amurka dake cewa wai “Sin na haifar da kalubale mafi tsanani ga tsarin kasa da kasa” na daga cikin munanan karairayi da suka yi, kuma abin dariya ne yadda suka furta cewa, wai “Amurka na kare dokoki da yarjejeniyoyi da ka’idoji da ma hukumomi na kasa da kasa.” Ban da haka kuma, kasar Amurka tana kuma kokarin kafa “tsarin tattalin arzikin Indo-Pasifik”, a yunkurin kafa tsarin ka’idojin ciniki da ke karkashin jagorancinta, tare da tilasta kasashen shiyyar da su katse huldar ciniki da kasar Sin.

Tsarin wanda ke kare moriyar Amurka, ya kuma haddasa cikas ga farfadowar tattalin arzikin duniya bayan annoba. Kome kokarinta, Amurkar ba za ta iya boye burin da take neman cimmawa na dakile ci gaban kasar Sin da kuma neman shimfida tsarin yin babakere a duniya. (Lubabatu)

Labarai Masu Nasaba

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

ShareTweetSendShare
Previous Post

Hajjin Bana: NCAA Ta Ziyarci Filin Jirgin Gombe, Ta Ce Filin Zai Yi Jigilar Alhazai

Next Post

Arsenal Ta Kammala Sayan Vieira Daga Porto

Related

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

18 hours ago
Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

19 hours ago
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin
Daga Birnin Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

20 hours ago
An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore
Daga Birnin Sin

An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

22 hours ago
RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar
Daga Birnin Sin

RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

23 hours ago
Jami’an Kasuwancin Sin Da Amurka Sun Amince Da Karfafa Muamala
Daga Birnin Sin

Jami’an Kasuwancin Sin Da Amurka Sun Amince Da Karfafa Muamala

24 hours ago
Next Post
Arsenal Ta Kammala Sayan Vieira Daga Porto

Arsenal Ta Kammala Sayan Vieira Daga Porto

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

Gwamnan Bauchi Ya Zama Shugaban Kungiyar Gwamnonin PDP

June 3, 2023
Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

Shanuna Sun Fi Saukin Kiwo A Kan Mulkin Nijeriya – Buhari

June 3, 2023
Tinubu Ya Nada Dele Alake A Matsayin Mai Magana Da Yawunsa

Abba Gida-Gida Ya Ba Da Umarnin Rushe Gine-Ginen Da Aka Yi A Filayen Gwamnati

June 3, 2023
Sama Da 280 Ne Suka Mutu, 1000 Suka Jikkata A Hatsarin Jirgin Kasa A Indiya

Sama Da 280 Ne Suka Mutu, 1000 Suka Jikkata A Hatsarin Jirgin Kasa A Indiya

June 3, 2023
Alhazan Abuja Sun Gamu Da Tasku Sakamakon Rashin Samun Masaukai Masu Kyau A Saudiyya 

Za Mu Kwashe Daukacin Maniyyatan Bana 6000 – Hukumar Alhazan Kano

June 3, 2023
Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

June 3, 2023
Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Matasa 11 Da Ake Zargi Da Kalare

June 3, 2023
Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

June 3, 2023
Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

June 3, 2023
Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.