• Leadership Hausa
Tuesday, June 28, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Wasanni

Arsenal Ta Kammala Sayan Vieira Daga Porto

by Sulaiman and Abba Ibrahim Wada
7 days ago
in Wasanni
0
Arsenal Ta Kammala Sayan Vieira Daga Porto
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Kwallon Kafa: An Dakatar Da Ciyaman Din Kano Pillars

Ya Ake Ciki Game Da Gasar Cin Kofin Duniya Ta 2022 A Qatar?

Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta kammala Sayan dan wasan tsakiya na kungiyar FC Porto, Fabio Vieira, akan kudi fam miliyan 34.

Tun a satin daya gabata ne dai kungiyoyin biyu suka cimma matsaya bayan doguwar tattauna wa a tsakanin su.

  • Kungiyar Jaruman Nollywood Ta Dakatar Da Moses Armstrong Kan Zargin Yi Wa Yarinya Fyade

Vieira yana daya daga cikin ‘yan wasan da kociyan kungiyar, Mikel Arteta ya bukaci kungiyar ta siyo masa domin bunkasa tawagar a kakar wasa mai zuwa.

Bayan kammala Sayan Vieira, yanzu hankalin Arsenal zai karkata ga neman dan wasan Manchester City, Gabriel Jesus, wanda ake saran nan gaba kadan za’a shiga tattauna wa tsakanin kungiyoyin biyu.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Takardar Da Ta Tona Karairayin Amurka

Next Post

An Kaddamar Da Bikin Baje Kolin Fina-Finai Na Kasar Sin Ga Duniya

Related

Kwallon Kafa: An Dakatar Da Ciyaman Din Kano Pillars
Wasanni

Kwallon Kafa: An Dakatar Da Ciyaman Din Kano Pillars

3 days ago
Ya Ake Ciki Game Da Gasar Cin Kofin Duniya Ta 2022 A Qatar?
Wasanni

Ya Ake Ciki Game Da Gasar Cin Kofin Duniya Ta 2022 A Qatar?

3 days ago
Manchester United Za Ta Yi Da-na-sanin Rabuwa Da Ni, Cewar Pogba
Wasanni

Manchester United Za Ta Yi Da-na-sanin Rabuwa Da Ni, Cewar Pogba

4 days ago
Abinda Yasa Ba Zan Zama Kocin Man U Ba – Zidane
Wasanni

Abinda Yasa Ba Zan Zama Kocin Man U Ba – Zidane

5 days ago
Sadio Mane Ya Koma Bayern Munich
Wasanni

Sadio Mane Ya Koma Bayern Munich

6 days ago
Lukaku Ya Kusa Komawa Inter Milan A Matsayin Aro
Wasanni

Lukaku Ya Kusa Komawa Inter Milan A Matsayin Aro

7 days ago
Next Post
An Kaddamar Da Bikin Baje Kolin Fina-Finai Na Kasar Sin Ga Duniya

An Kaddamar Da Bikin Baje Kolin Fina-Finai Na Kasar Sin Ga Duniya

LABARAI MASU NASABA

Zargin Cin Hanci: Alkalin Alkalai, Tanko Muhammad Ya Ajiye Mukaminsa

Yadda Aka Tilastawa Tsohon Alkalin-alkalai Tanko Yin Murabus Din Dole

June 28, 2022
Dalilan Da Ya Sa Muka Halatta Sayen Bindiga Don Kare Kai —Gwamnatin Zamfara

Majalisar Dokokin Zamfara Ta Amince Da Dokar Hukunta ‘Yan Bindiga Da Sauran Laifuffuka

June 28, 2022
Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu

Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu

June 27, 2022
2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe

2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe

June 27, 2022
An Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ta Chinese Bridge Ga Daliban Jami’a Da Na Sakandare A Uganda

An Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ta Chinese Bridge Ga Daliban Jami’a Da Na Sakandare A Uganda

June 27, 2022
Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika

Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika

June 27, 2022
Kasar Sin Za Ta Kara Zuba Jari A Fannin Muhallin Halittu

Kasar Sin Za Ta Kara Zuba Jari A Fannin Muhallin Halittu

June 27, 2022
An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna

An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna

June 27, 2022
Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi

Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi

June 27, 2022
Buhari Ya Rantsar Da Ariwoola A Matsayin Sabon Alkalin Alkalai Na Kasa

‘Yan Bindiga Sun Sace DPO A Kaduna

June 27, 2022
ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.