• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane

by yahuzajere
2 years ago
in Dausayin Musulunci
0
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ramadan: Azumi Na 03

Birane                       Magriba           Alfijir

 

Abakaliki                     6:37                 5:21

 

Labarai Masu Nasaba

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)

Abeokuta                    6:57                 5:40

 

Abuja/Suleja               6:43                 5:24

 

Akure                          6:49                 5:32

 

Akwanga/Keffi/Nasarawa   6:39     5:20

 

Auchi                           6:45                 5:28

 

Ankpa/Ayangba          6:40                 5:22

 

Argungu                      6:54                 5:12

 

Azare/Jama’are          6:32                 5:09

 

Bama                          6:18                 4:55

 

Bauchi/Ningi               6:33                 5:12

 

Benin                           6:48                5:32

 

Bichi                            6:40                 5:17

 

Bida                             6:47                5:28

 

Birnin Gwari                6:45                 5:24

 

B/Kebbi/Gwandu/Jega 6:55               5:31

Birnin Kudu/Gwaram   6:33                5:12

 

Biu                               6:23                5:02

 

Calabar                       6:36                 5:22

 

Damaturu                    6:25                 5:02

 

Daura/Dambatta          6:39                5:15

 

Dutse                           6:36                5:13

 

Dutsinma/Jibiya          6: 44               5:20

 

Enugu                          6:40                5:24

 

Funtua/Tsafe                6:44                5:20

 

Gombe                        6:27                 5:04

 

Gumi                           6:52                 5:29

Gusau/K/ Namoda      6:46                 5:22

 

Gwadabawa                6:52                5:28

Hadejia/Gumel            6:34                 5:10

 

Ibadan/Ife                    6:54                5:36

 

Ilesha/Baruba              6:57                5:38
Ilorin/Kaiama               6:53                5:34

Jalingo/Lau/Gashaka  6:25                 5:06

 

Jere                             6:42                5:21

Jos/Saminaka              6:36                5:15

 

Kabba                          6:47                5:29

 

Kafanchan/Kachia       6:39                5: 18

 

Kafin Maiyaki               6:40                5:17

Kaduna                        6:42                5:21

Kano                            6:39                5:16

Katsina                        6:43                5:19

Kontagora/Zuru           6:50                5:29

Lafia                            6:38                 5:19

Lagos                          6:56                 5:39

Lokoja/Idah                 6:44                 5:26

Maiduguri/Mubi/Gwoza 6:19              4:56

Makurdi                       6:37                 5:19

Minna                          6:46                 5:25

Missau                         6:29                5:08
Mokwa/New Bussa     6:52                 5:33
Monguno                    6:18                  4:54
Nguru/Gashua            6:30                 5:06
Ogbomosho                6:54                 5:36
Okene                         6:46                 5:28
Onitsha                        6:43                5:27

Oyo                             6:55                 5:37
Port Harcourt/Owerri  6:41                 5:27

Potiskum                     6:28                 5:05

Shagamu                    6:55                 5:38

Sakoto                        6:52                 5:28

Takum/Wukari            6:31                 5:13
Warri                           6:47                 5:31

Langtang/Wase Shendam  6:32         5:13
Wurno                         6:51                 5:27
Yola/Numan                6:21                 5:02

Zaria                          6:41                  5:20

Cotonou-Benin            7:00                 5:44

Ndjamena-Chad         6:13                4:50

Niamey-Niger             7: 05               5:39

Zinder-Niger                6:38                5:12

Garoua-Cameroun     6: 17               5:00

Yaounde-Cameroun   6: 23               5:09

 

MAJIYA: Majalisar Yaxa Musulunci

 

Faxakarwa: Ya zo a cikin wani Hadisin Jibrilu cewa wata rana Annabi (SAW) zai hau mumbari sai aka ji lokacin da ya taka matakala ta farko yana cewa “amin”, da ya taka matakala ta biyu ya sake cewa “amin, aka kara ji a matakala ta uku ya ce “amin.” Da aka tambaye shi a kan amin din da ya yi ta fada sai ya ce “Jibrilu ya fada mun cewa duk wanda ya riski iyayensa biyu amma ya ki yi masu alherin da zai sa su ji dadi su sanya masa albarka ya shiga aljanna; to idan Allah ya sa shi a wuta ya danna shi a can ciki! Na ce amin. Jibrilu ya kara ce mun wanda ya riski Ramadan bai yi abin da Allah zai gafarta masa ba; idan Allah ya sa shi a wuta ya danna shi a can ciki sai na ce amin….”

‘Yan’uwa Musulmi mu dage, ga wata mai alfarma ya kama, mu yi kokari kar mu shiga sahun wadanda har watan zai fita ba su yi wani abu da Allah zai musu rahama ba. Allah ya ba mu ikon aikata abin da zai sada mu da Rahamar Allah Ta’ala, amin.

Daga Abdulrazaq Yahuza Jere

  • Ramadan: Ga Jerin Limaman Da Za Su Jagoranci Tarawihi A Harami A Bana

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kamata Ya Yi Amurka Ta Nemi Amincewa Daga Kasa Da Kasa Kafin Komawar Ta Hukumar UNESCO

Next Post

Zaben Gwamna: PDP Za Ta Yi Zanga-Zangar Kwana 7 Kan Sakamakon Zaben Nasarawa 

Related

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)
Dausayin Musulunci

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

1 day ago
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)
Dausayin Musulunci

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)

2 weeks ago
Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci
Dausayin Musulunci

Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

3 weeks ago
Shimfida A Kan Aikin Hajji Da Bayani A Kan Mikatin Da Manzon Allah (SAW) Ya Sa
Dausayin Musulunci

Shimfida A Kan Aikin Hajji Da Bayani A Kan Mikatin Da Manzon Allah (SAW) Ya Sa

1 month ago
Ramadan
Dausayin Musulunci

Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (4)

1 month ago
Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (3): Shari’ar Manzon Allah (SAW) Ta Zo Da Wayewa A Kowane Fanni
Dausayin Musulunci

Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (3): Shari’ar Manzon Allah (SAW) Ta Zo Da Wayewa A Kowane Fanni

2 months ago
Next Post
Zaben Gwamna: PDP Za Ta Yi Zanga-Zangar Kwana 7 Kan Sakamakon Zaben Nasarawa 

Zaben Gwamna: PDP Za Ta Yi Zanga-Zangar Kwana 7 Kan Sakamakon Zaben Nasarawa 

LABARAI MASU NASABA

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.