• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Rikon Kwarya: Shirin DSS Ne Na Damke Atiku Da Peter Obi Kafin Rantsar Da Tinubu

by Abubakar Abba
3 years ago
DSS

Tsohon sakataren yada labarai na jam’iyyar APC na kasa, Timi Frank, ya danganta bayanan Hukumar Tsaron Farin Kaya (DSS), ta yi kan kafa gwmnatin rikon kwarya a kasar nan a matsayin wani shiri na kitsa  kama dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar da takwaransa na jam’iyyar LP, Peter Obi, kafin zuwan ranar 29 ga watan Mayu, 2003.

Timi ya bayyana hakan ne a yau Alhamis, a martanin da ya  mayar wa hukumar.

  • Li Qiang: Kwarin Gwiwar Da Kasar Sin Ke Da Shi Ya Kasance Jigo Wajen Kiyaye Zaman Lafiya Da Ci Gaba A Duniya
  • NDLEA Ta Cafke Wata Matar Aure Tana Sayar Da Tabar Wiwi Lokacin Azumi A Katsina

A ranar Laraba ne, DSS ta zargi wasu kan yunkurin yi wa dimokaradiyyar kasar nan zagon kasa da kuma kitsa dakatar da mika mulki don kafa gwmnatin rikon kwarya.

Sai dai, Frank  ya bayyana cewa, ikirarin na DSS ta yi shi ne kawai don kama masu son yin zanga-zanga kan magudin zabe da suke zargin an yi a zaben shugaban kasa na 2003, da kuma yunkurin cafke ‘yan adawa a kasar nan.

A cewarsa,  bayanan sirri da DSS ta yi ikirarin ta samu  na bogi ne kuma yunkuri ne kawai don kama masu son yin zanga-zanga kan zababben na shugaban kasa na 2003 da aka tabka magudi da kuma shirin kama ‘yan adawa kafin zuwan ranar 29 ga watan mayun 2003.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Katsina Ta Ƙara Samar Da Dakarun Tsaro 200 Domin Maganace Ta’addanci

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

Ya bayyana cewa, kamata ya yi hukumar ta yi amfani da irin wannan bayanan na sirri da ta yi ikirarin samu don dakatar da yadda ‘yan ta’adda a kasar nan suka shafe shekaru suna  kashe ‘yan Nijeriya.

Timi ya ce, a zahirance hukumar DSS ce ke son yiwa mulkin demokiradiyya zagon kasa a yanzu kan shirin da kitsa na son kama Atiku da Obi da kuma wasu manyan ‘yan adawa a kasar nan.

A cewarsa, ina kwarewar hukumar ta ke  bayan shugaban hukumar zabe ta kasa farfesa Mahmoud Yakubu ya bayar da kai bori ya hau wajen yin magudin zabe a 2003.

Ya ce, muna son mu yi amfani da wannan damar wajen yin kira ga kasashen duniya da su sa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya taka wa DSS birki kan yunkurin yiwa demokiradiyya zagon kasa

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Labarai

Gwamnatin Katsina Ta Ƙara Samar Da Dakarun Tsaro 200 Domin Maganace Ta’addanci

October 24, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu
Manyan Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe
Labarai

Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

October 24, 2025
Next Post
Zababben Gwamnan Kano Ya Nada Sakataren Yada Labaransa

Zababben Gwamnan Kano Ya Nada Sakataren Yada Labaransa

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Katsina Ta Ƙara Samar Da Dakarun Tsaro 200 Domin Maganace Ta’addanci

October 24, 2025
Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

October 24, 2025
Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

October 24, 2025
An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

October 24, 2025
Shugaba Xi Ya Jagoranci Zaman Jin Ra’ayoyin Wadanda Ba ‘Yan JKS Ba Game Da Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15 

Shugaba Xi Ya Jagoranci Zaman Jin Ra’ayoyin Wadanda Ba ‘Yan JKS Ba Game Da Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15 

October 24, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

October 24, 2025
Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Taron APEC Da Ziyarar Aiki A Korea Ta Kudu

Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Taron APEC Da Ziyarar Aiki A Korea Ta Kudu

October 24, 2025
Irin Ministocin Da ‘Yan Nijeriya Ke Tsammani Daga Gwamnatin Tinubu

Tinubu Ya Sauya Hafsoshin Tsaron Nijeriya

October 24, 2025
Ɗan’uwa Ya Kwaƙule Idanuwan Ƙanwarsa Don Yin Tsafin Neman Kuɗi A Bauchi

Ɗan’uwa Ya Kwaƙule Idanuwan Ƙanwarsa Don Yin Tsafin Neman Kuɗi A Bauchi

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.