ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, December 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Amurka Da Taiwan Suka Yi Kafin Honduras Ta Yanke Hulda Da Taiwan?

by CMG Hausa
3 years ago
BUENOS AIRES, ARGENTINA - 2023/01/24: Honduras' President Xiomara Castro, seen on during the Community of Latin American and Caribbean States (CELAC) Summit in Buenos Aires. (Photo by Manuel Cortina/SOPA Images/LightRocket via Getty Images)

BUENOS AIRES, ARGENTINA - 2023/01/24: Honduras' President Xiomara Castro, seen on during the Community of Latin American and Caribbean States (CELAC) Summit in Buenos Aires. (Photo by Manuel Cortina/SOPA Images/LightRocket via Getty Images)

Ranar 30 ga watan Maris, ma’aikatar harkokin wajen kasar Honduras ta sanar da cewa, shugabar kasar Xiomara Castro, za ta ziyarci kasar Sin nan ba da dadewa ba. Wannan sanarwa ta zo ne kwanaki 4 kacal, bayan Honduras ta katse huldar diflomasiyya da Taiwan, tare da kulla hulda da kasar Sin.

Kafin kulla huldar diflomasiyya tsakanin kasashen Sin da Honduras, hukumomin Taiwan karkashin jam’iyyar DPP, sun yi kokarin daidaita lamura a tsakaninsu da Honduras, inda har suka nemi kasar Amurka ta shiga tsakani. Sai dai, duk irin kokarin da Taiwan da Amurka suka yi, bai cimma nasara ba.

  • Wakilin Sin Ya Jaddada Matsayin Nahiyar Afirka Na Kasancewa A Kan Gaba Wajen Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Tsaron Kanta

Hukumomin Taiwan karkashin jam’iyyar DPP sun dade suna kiyaye huldarsu ta diflomasiyya ta hanyar amfani da dalar Amurka. Ko a baya-bayan nan, an bankado batutuwan amfani da dala a harkokin diflomasiyyar Honduras da Taiwan, ciki har da wanda ya shafi sama da dalar Amurka miliyan 20.

ADVERTISEMENT

A watan Nuwamban shekarar 2021, bayan shugaba Castro ta Honduras ta bayyana cewa, za ta nemi kulla hulda da Sin yayin yakin neman zabenta, nan da nan mataimakin sakataren harkokin wajen Amurka Brian Nichols ya garzaya Honduras, inda ya furta a fili cewa, yana fatan Honduras za ta ci gaba da hulda da Taiwan. A watan Janairun bana ne kuma, Amurka ta shigar da jam’iyyar DPP cikin wani shiri da ya kunshi bangarorin 3, domin taimakawa Honduras.

Sai dai, sakamako ya sake tabbatar da cewa, ‘yancin Taiwan ba abu ne mai yuwuwa ba, kuma ba za a yi aminta da bangarorin waje ba. Shekaru 7 bayan Tsai Ing-wen ta kama aiki a matsayin jagorar hukumomin Taiwan, adadin wadanda ke huldar diflomasiyya da yankin ya ragu daga 22 zuwa 13. Wato karin kasashen duniya na kara amincewa da manufar Sin daya tak a duniya da kuma goyon bayan dinkewar kasar baki daya. Wannan shi ne yanayin da ake ciki a yanzu. (Fa’iza Mustapha)

LABARAI MASU NASABA

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

 

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara
Daga Birnin Sin

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka
Daga Birnin Sin

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Next Post
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Da Suka Mallaki Makaman Nukiliya Su Rage Barazanar Barkewar Yaki

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Da Suka Mallaki Makaman Nukiliya Su Rage Barazanar Barkewar Yaki

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.