ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Amurka Da Taiwan Suka Yi Kafin Honduras Ta Yanke Hulda Da Taiwan?

by CMG Hausa
3 years ago
BUENOS AIRES, ARGENTINA - 2023/01/24: Honduras' President Xiomara Castro, seen on during the Community of Latin American and Caribbean States (CELAC) Summit in Buenos Aires. (Photo by Manuel Cortina/SOPA Images/LightRocket via Getty Images)

BUENOS AIRES, ARGENTINA - 2023/01/24: Honduras' President Xiomara Castro, seen on during the Community of Latin American and Caribbean States (CELAC) Summit in Buenos Aires. (Photo by Manuel Cortina/SOPA Images/LightRocket via Getty Images)

Ranar 30 ga watan Maris, ma’aikatar harkokin wajen kasar Honduras ta sanar da cewa, shugabar kasar Xiomara Castro, za ta ziyarci kasar Sin nan ba da dadewa ba. Wannan sanarwa ta zo ne kwanaki 4 kacal, bayan Honduras ta katse huldar diflomasiyya da Taiwan, tare da kulla hulda da kasar Sin.

Kafin kulla huldar diflomasiyya tsakanin kasashen Sin da Honduras, hukumomin Taiwan karkashin jam’iyyar DPP, sun yi kokarin daidaita lamura a tsakaninsu da Honduras, inda har suka nemi kasar Amurka ta shiga tsakani. Sai dai, duk irin kokarin da Taiwan da Amurka suka yi, bai cimma nasara ba.

  • Wakilin Sin Ya Jaddada Matsayin Nahiyar Afirka Na Kasancewa A Kan Gaba Wajen Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Tsaron Kanta

Hukumomin Taiwan karkashin jam’iyyar DPP sun dade suna kiyaye huldarsu ta diflomasiyya ta hanyar amfani da dalar Amurka. Ko a baya-bayan nan, an bankado batutuwan amfani da dala a harkokin diflomasiyyar Honduras da Taiwan, ciki har da wanda ya shafi sama da dalar Amurka miliyan 20.

ADVERTISEMENT

A watan Nuwamban shekarar 2021, bayan shugaba Castro ta Honduras ta bayyana cewa, za ta nemi kulla hulda da Sin yayin yakin neman zabenta, nan da nan mataimakin sakataren harkokin wajen Amurka Brian Nichols ya garzaya Honduras, inda ya furta a fili cewa, yana fatan Honduras za ta ci gaba da hulda da Taiwan. A watan Janairun bana ne kuma, Amurka ta shigar da jam’iyyar DPP cikin wani shiri da ya kunshi bangarorin 3, domin taimakawa Honduras.

Sai dai, sakamako ya sake tabbatar da cewa, ‘yancin Taiwan ba abu ne mai yuwuwa ba, kuma ba za a yi aminta da bangarorin waje ba. Shekaru 7 bayan Tsai Ing-wen ta kama aiki a matsayin jagorar hukumomin Taiwan, adadin wadanda ke huldar diflomasiyya da yankin ya ragu daga 22 zuwa 13. Wato karin kasashen duniya na kara amincewa da manufar Sin daya tak a duniya da kuma goyon bayan dinkewar kasar baki daya. Wannan shi ne yanayin da ake ciki a yanzu. (Fa’iza Mustapha)

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

 

 

Honduras
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
Daga Birnin Sin

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
Daga Birnin Sin

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos
Daga Birnin Sin

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Next Post
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Da Suka Mallaki Makaman Nukiliya Su Rage Barazanar Barkewar Yaki

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Da Suka Mallaki Makaman Nukiliya Su Rage Barazanar Barkewar Yaki

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.