ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Amurka Da Taiwan Suka Yi Kafin Honduras Ta Yanke Hulda Da Taiwan?

by CMG Hausa
3 years ago
BUENOS AIRES, ARGENTINA - 2023/01/24: Honduras' President Xiomara Castro, seen on during the Community of Latin American and Caribbean States (CELAC) Summit in Buenos Aires. (Photo by Manuel Cortina/SOPA Images/LightRocket via Getty Images)

BUENOS AIRES, ARGENTINA - 2023/01/24: Honduras' President Xiomara Castro, seen on during the Community of Latin American and Caribbean States (CELAC) Summit in Buenos Aires. (Photo by Manuel Cortina/SOPA Images/LightRocket via Getty Images)

Ranar 30 ga watan Maris, ma’aikatar harkokin wajen kasar Honduras ta sanar da cewa, shugabar kasar Xiomara Castro, za ta ziyarci kasar Sin nan ba da dadewa ba. Wannan sanarwa ta zo ne kwanaki 4 kacal, bayan Honduras ta katse huldar diflomasiyya da Taiwan, tare da kulla hulda da kasar Sin.

Kafin kulla huldar diflomasiyya tsakanin kasashen Sin da Honduras, hukumomin Taiwan karkashin jam’iyyar DPP, sun yi kokarin daidaita lamura a tsakaninsu da Honduras, inda har suka nemi kasar Amurka ta shiga tsakani. Sai dai, duk irin kokarin da Taiwan da Amurka suka yi, bai cimma nasara ba.

  • Wakilin Sin Ya Jaddada Matsayin Nahiyar Afirka Na Kasancewa A Kan Gaba Wajen Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Tsaron Kanta

Hukumomin Taiwan karkashin jam’iyyar DPP sun dade suna kiyaye huldarsu ta diflomasiyya ta hanyar amfani da dalar Amurka. Ko a baya-bayan nan, an bankado batutuwan amfani da dala a harkokin diflomasiyyar Honduras da Taiwan, ciki har da wanda ya shafi sama da dalar Amurka miliyan 20.

ADVERTISEMENT

A watan Nuwamban shekarar 2021, bayan shugaba Castro ta Honduras ta bayyana cewa, za ta nemi kulla hulda da Sin yayin yakin neman zabenta, nan da nan mataimakin sakataren harkokin wajen Amurka Brian Nichols ya garzaya Honduras, inda ya furta a fili cewa, yana fatan Honduras za ta ci gaba da hulda da Taiwan. A watan Janairun bana ne kuma, Amurka ta shigar da jam’iyyar DPP cikin wani shiri da ya kunshi bangarorin 3, domin taimakawa Honduras.

Sai dai, sakamako ya sake tabbatar da cewa, ‘yancin Taiwan ba abu ne mai yuwuwa ba, kuma ba za a yi aminta da bangarorin waje ba. Shekaru 7 bayan Tsai Ing-wen ta kama aiki a matsayin jagorar hukumomin Taiwan, adadin wadanda ke huldar diflomasiyya da yankin ya ragu daga 22 zuwa 13. Wato karin kasashen duniya na kara amincewa da manufar Sin daya tak a duniya da kuma goyon bayan dinkewar kasar baki daya. Wannan shi ne yanayin da ake ciki a yanzu. (Fa’iza Mustapha)

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

 

 

Honduras
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
Daga Birnin Sin

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Next Post
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Da Suka Mallaki Makaman Nukiliya Su Rage Barazanar Barkewar Yaki

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Da Suka Mallaki Makaman Nukiliya Su Rage Barazanar Barkewar Yaki

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.