• English
  • Business News
Tuesday, November 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Cafke ‘Yan Sara-Suka 7 Da Suka Addabi Jama’an Bauchi

by Khalid Idris Doya
3 years ago
'Yan sara-suka

Rundunar ‘yansandan jihar Bauchi ta cafke matasa bakwai (7) bisa zarginsu da kasance ‘yan daban da suke addabar jama’a da aka fi saninsu da ‘yan Sara-Suka.

 

A wata sanarwar da Kakakin hukumar ‘yansandan jihar Sufuritendan Ahmed Mohammed Wakil ya fitar a ranar Lahadi na cewa, bincike ya nuna cewa wadanda aka kaman ana zarginsu ne da kasance ‘yan kungiyar dabanci da ake kira da ‘Sara-Suka’ wadanda suka addabi al’ummar cikin kwaryar Bauchi.

  • ‘Yan Ta’adda Sun Kashe Mutane 44 A Burkina Faso

A cewarsa wannan matakin ya biyo bayan umarnin da kwamishinan ‘yansandan jihar ya bai wa kwamandojin yanki-yanki, DPOs da jami’an dakile bata-gari da su tabbatar sun kutsa kai lunguna da sakona na maboyar ‘yan ta’adda domin tabbatar da an gudanar da bikin Ista cikin kwanciyar hankali a fadin jihar.

 

LABARAI MASU NASABA

Faɗa Ya Kaure Tsakanin Boko Haram Da ISWAP, An Kashe Mayaƙa Sama Da 170

Obasanjo Ya Buƙaci Matasa Su Karɓi Ragamar Shugabanci A Ƙasashen Afrika

A fadinsa, a ranar 08/04/2023 jami’ansu da hadin guiwar wasu jami’an tsaron sun samu rahoton sirri inda suka yi dirar mikiya ga maboyar ‘yan daban da ke cikin wata ginin da ba a kammala ginawa a unguwar Magaji Quarters tare da taso keyar matasan.

 

Wadanda aka kama din su ne: Rayyanu Mohammed Dan shekara (25) Mustapha Harisu (19); Yusuf Ibrahim (Mai shekara 18); Mubarak Lawal (18); Abubakar Musa (18); Al-Amin Hussaini (20); da kuma Hamza Umar (17) dukkaninsu mazauna Magaji quarters Bauchi.

 

A kan haka, an kwato makamai iri-iri da wasu abubuwan sha daga hannunsu yayin farmakin da suka hada da gatari guda biyu; wukake uku; kwalabe goma mara komai na maganin tari da ke sanya maye; kunshi daya na tabar wiwi da dai sauransu.

 

Sanarwar ta kara da cewa, bincike na cigaba da gudana kuma za su kara zafafa bincikensu kan lamarin, bayan sun kammala kuma za su gurfanar da su a gaban kuliya mance sabo.

 

Wakil ya kara da cewa kwamishinan ‘yansandan jihar CP Aminu Alhassan ya shawarci iyayen da suke sanya ido kan harkokin ‘ya’yansu domin karesu daga fadawa munanan ayyuka.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno
Manyan Labarai

Faɗa Ya Kaure Tsakanin Boko Haram Da ISWAP, An Kashe Mayaƙa Sama Da 170

November 11, 2025
Rashin Aiki Ga Matasa Babbar Barazana Ce Ga Nijeriya – Obasanjo 
Manyan Labarai

Obasanjo Ya Buƙaci Matasa Su Karɓi Ragamar Shugabanci A Ƙasashen Afrika

November 11, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 A Ƙauyen Katsina

November 11, 2025
Next Post
NDLEA Ta Cafke Wani Dan Amurka Dauke Da Kullin Hodar Iblis 117

NDLEA Ta Cafke Wani Dan Amurka Dauke Da Kullin Hodar Iblis 117

LABARAI MASU NASABA

An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Faɗa Ya Kaure Tsakanin Boko Haram Da ISWAP, An Kashe Mayaƙa Sama Da 170

November 11, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Trump Ya Yi Barazanar Maka BBC A Kotu Tare Da Neman Diyyar $1bn

November 11, 2025
Rashin Aiki Ga Matasa Babbar Barazana Ce Ga Nijeriya – Obasanjo 

Obasanjo Ya Buƙaci Matasa Su Karɓi Ragamar Shugabanci A Ƙasashen Afrika

November 11, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 A Ƙauyen Katsina

November 11, 2025
An Daddale Kulla Cinikin Sama Da Dala Biliyan 83 A Bikin CIIE Na Kasar Sin 

An Daddale Kulla Cinikin Sama Da Dala Biliyan 83 A Bikin CIIE Na Kasar Sin 

November 10, 2025
Kamfanonin Kasa Da Kasa Na Fatan Yin Amfani Da Damammaki Na Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar–Biyar Karo Na 15 Na Sin

Kamfanonin Kasa Da Kasa Na Fatan Yin Amfani Da Damammaki Na Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar–Biyar Karo Na 15 Na Sin

November 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mata 4 Masu Shayarwa, Da Shanu 50 A Kano

Ƴan Bindiga Sun Sace Mata 4 Masu Shayarwa, Da Shanu 50 A Kano

November 10, 2025
Sin Ta Dakatar Da Jiragen Ruwan Amurka Daga Biyan Kudi Na Musammam A Tashoshinta Na Ruwa

Sin Ta Dakatar Da Jiragen Ruwan Amurka Daga Biyan Kudi Na Musammam A Tashoshinta Na Ruwa

November 10, 2025
Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Masu Zagaye Kusa Da Doron Kasa

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Masu Zagaye Kusa Da Doron Kasa

November 10, 2025
Babban Dalilin Da Ya Sa EFCC Ke Naman Tsohon Minista Ruwa A Jallo

Babban Dalilin Da Ya Sa EFCC Ke Naman Tsohon Minista Ruwa A Jallo

November 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.