• English
  • Business News
Tuesday, July 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mun Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kai Hari A Cocin Katolika Dake Ondo – Amotekun

by Sulaiman and Abubakar Abba
3 years ago
in Labarai
0
Mun Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kai Hari A Cocin Katolika Dake Ondo – Amotekun
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar sintiri ta Amotekun da ke jihar Ondo tare da hadin Gwiwar sauran Jami’an tsaro sun tabbatar da kama wasu daga cikin ‘yan Bindigar da suka kai hari a Cocin St. Francis da ke a yankin Owo, cikin jihar Ondo.

Jami’an sun kuma kwato wasu malamai tare da wata mota da maharan suka yi amfani da ita wajen kai harin.

  • Gwamnatin Ondo Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutun 22 A Wani Harin Coci A Jihar

Jaridar LEADERSHIP ta ruwaito cewa, a lokacin harin na ranar 5 ga watan Yunin 2022, masu gudanar da ibada guda 40 ne ‘yan Bindigar suka kashe, inda kuma Da dama, suka samu raunuka.

Kwamandan na Amotekun, Akogun Adetunji Adeleye ne ya bayyana hakan a lokacin da suka Bayyana ‘yan Bindigar tare da sauran wasu masu laifi da suka kama.

Ko da yake, Akogun bai bayar da cikakken bayani da kuma adadin ‘yan Bindigar aka kama da suka kai harin a Cocin ba, amma ya sanar da cewa, sauran Jami’an tsaro na ci gaba da kokarin kamo  suka asauran wadanda aikata ta’asar.

Labarai Masu Nasaba

Sauyin Sheƙa Ya Mamaye PDP Da Sauran Jam’iyyu A Borno, Ana Ta Shiga ADC

Kotu Ta ÆŠage Yanke Hukunci Kan Neman Izinin Jinyar Yahaya Bello

Ya ci gaba da cewa, kungiyar ta kuma yi bajin kolin masu garkuwar guda da mutane su 71 da take zargi da masu fashi da makami da masu kwatar baburan da ake yin Achaba da kuma masu yin safafar mutane.

A cewar Adeleye, sun kama mutane da dama dangane da hare-haren biyu, inda ya kara da cewa a cikin kwana daya, sun kuma kwato baburan Achaba guda 30 da aka sace.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Amsar “Tambaya Kan Halin Da Ake Ciki”

Next Post

Hajjin Bana: Wani Dan Sanda Ya Mayar Da Kudaden Guzurin Maniyyata Da Ya Tsinta A Katsina

Related

Sauyin Sheƙa Ya Mamaye PDP Da Sauran Jam’iyyu A Borno, Ana Ta Shiga ADC
Manyan Labarai

Sauyin Sheƙa Ya Mamaye PDP Da Sauran Jam’iyyu A Borno, Ana Ta Shiga ADC

47 minutes ago
Kotu Ta ÆŠage Yanke Hukunci Kan Neman Izinin Jinyar Yahaya Bello
Labarai

Kotu Ta ÆŠage Yanke Hukunci Kan Neman Izinin Jinyar Yahaya Bello

3 hours ago
ASUU Ta Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Biya Albashin Watan Yuni
Manyan Labarai

ASUU Ta Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Biya Albashin Watan Yuni

7 hours ago
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Labarai

‘Yansanda Sun KuÉ“utar Da ‘Yan Ghana 19 Da Aka Yaudare Su Zuwa Nijeriya

10 hours ago
ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A FaÉ—in Nijeriya
Da É—umi-É—uminsa

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A FaÉ—in Nijeriya

12 hours ago
Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Hallaka ‘Yan Sa-kai Sama Da 70 A Filato

12 hours ago
Next Post
Hajjin Bana: Wani Dan Sanda Ya Mayar Da Kudaden Guzurin Maniyyata Da Ya Tsinta A Katsina

Hajjin Bana: Wani Dan Sanda Ya Mayar Da Kudaden Guzurin Maniyyata Da Ya Tsinta A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Sin Ya Cimma Nasarar Shimfida Layin Dogo Na Farko Dakon Kaya Mafiya Nauyi A Hamadar Afirka

Kamfanin Sin Ya Cimma Nasarar Shimfida Layin Dogo Na Farko Dakon Kaya Mafiya Nauyi A Hamadar Afirka

July 8, 2025
Sauyin Sheƙa Ya Mamaye PDP Da Sauran Jam’iyyu A Borno, Ana Ta Shiga ADC

Sauyin Sheƙa Ya Mamaye PDP Da Sauran Jam’iyyu A Borno, Ana Ta Shiga ADC

July 8, 2025
An Bude Taron Layin Dogo Mai Saurin Gudu Na Duniya Karo Na 12 A Beijing

An Bude Taron Layin Dogo Mai Saurin Gudu Na Duniya Karo Na 12 A Beijing

July 8, 2025
Ahmed Musa Ya Ƙaryata Kyautar Motoci Ga Ƴan Wasa Da Ma’aikatan Kano Pillars

Ahmed Musa Ya Ƙaryata Kyautar Motoci Ga Ƴan Wasa Da Ma’aikatan Kano Pillars

July 8, 2025
Sin Za Ta Yi Aiki Da MDD Don Samar Da Jagorancin Duniya Mai Cike Da Adalci Da Daidaito

Sin Za Ta Yi Aiki Da MDD Don Samar Da Jagorancin Duniya Mai Cike Da Adalci Da Daidaito

July 8, 2025
Xi: Ana Kokarin Rubuta Sabon Babi Na Zamanantar Da Sin A Lardin Shanxi

Xi: Ana Kokarin Rubuta Sabon Babi Na Zamanantar Da Sin A Lardin Shanxi

July 8, 2025
Kotu Ta ÆŠage Yanke Hukunci Kan Neman Izinin Jinyar Yahaya Bello

Kotu Ta ÆŠage Yanke Hukunci Kan Neman Izinin Jinyar Yahaya Bello

July 8, 2025
Zan Yi Ƙoƙarin Dawo Da Martabar Kano Pillars A Idon Duniya — Ahmed Musa

Zan Yi Ƙoƙarin Dawo Da Martabar Kano Pillars A Idon Duniya — Ahmed Musa

July 8, 2025
ASUU Ta Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Biya Albashin Watan Yuni

ASUU Ta Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Biya Albashin Watan Yuni

July 8, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun KuÉ“utar Da ‘Yan Ghana 19 Da Aka Yaudare Su Zuwa Nijeriya

July 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.