• Leadership Hausa
Monday, June 27, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Mun Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kai Hari A Cocin Katolika Dake Ondo – Amotekun

by Sulaiman and Abubakar Abba
4 days ago
in Labarai
0
Mun Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kai Hari A Cocin Katolika Dake Ondo – Amotekun
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar sintiri ta Amotekun da ke jihar Ondo tare da hadin Gwiwar sauran Jami’an tsaro sun tabbatar da kama wasu daga cikin ‘yan Bindigar da suka kai hari a Cocin St. Francis da ke a yankin Owo, cikin jihar Ondo.

Jami’an sun kuma kwato wasu malamai tare da wata mota da maharan suka yi amfani da ita wajen kai harin.

  • Gwamnatin Ondo Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutun 22 A Wani Harin Coci A Jihar

Jaridar LEADERSHIP ta ruwaito cewa, a lokacin harin na ranar 5 ga watan Yunin 2022, masu gudanar da ibada guda 40 ne ‘yan Bindigar suka kashe, inda kuma Da dama, suka samu raunuka.

Kwamandan na Amotekun, Akogun Adetunji Adeleye ne ya bayyana hakan a lokacin da suka Bayyana ‘yan Bindigar tare da sauran wasu masu laifi da suka kama.

Ko da yake, Akogun bai bayar da cikakken bayani da kuma adadin ‘yan Bindigar aka kama da suka kai harin a Cocin ba, amma ya sanar da cewa, sauran Jami’an tsaro na ci gaba da kokarin kamo  suka asauran wadanda aikata ta’asar.

Labarai Masu Nasaba

Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu

2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe

Ya ci gaba da cewa, kungiyar ta kuma yi bajin kolin masu garkuwar guda da mutane su 71 da take zargi da masu fashi da makami da masu kwatar baburan da ake yin Achaba da kuma masu yin safafar mutane.

A cewar Adeleye, sun kama mutane da dama dangane da hare-haren biyu, inda ya kara da cewa a cikin kwana daya, sun kuma kwato baburan Achaba guda 30 da aka sace.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Amsar “Tambaya Kan Halin Da Ake Ciki”

Next Post

Hajjin Bana: Wani Dan Sanda Ya Mayar Da Kudaden Guzurin Maniyyata Da Ya Tsinta A Katsina

Related

Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu
Rahotonni

Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu

2 hours ago
2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe
Labarai

2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe

3 hours ago
Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika
Al'ajabi

Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika

4 hours ago
An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna
Labarai

An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna

4 hours ago
Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi
Labarai

Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi

4 hours ago
Buhari Ya Rantsar Da Ariwoola A Matsayin Sabon Alkalin Alkalai Na Kasa
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace DPO A Kaduna

5 hours ago
Next Post
Hajjin Bana: Wani Dan Sanda Ya Mayar Da Kudaden Guzurin Maniyyata Da Ya Tsinta A Katsina

Hajjin Bana: Wani Dan Sanda Ya Mayar Da Kudaden Guzurin Maniyyata Da Ya Tsinta A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu

Alaramma Sadeeq Umar Da Ya Wakilci Nijeriya A Musabakar Al-qur’ani Ta Tanzaniya Ya Rasu

June 27, 2022
2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe

2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe

June 27, 2022
An Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ta Chinese Bridge Ga Daliban Jami’a Da Na Sakandare A Uganda

An Gudanar Da Gasar Harshen Sinanci Ta Chinese Bridge Ga Daliban Jami’a Da Na Sakandare A Uganda

June 27, 2022
Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika

Dubun Wadanda Suka Kwakwule Idon Wani Yaro A Bauchi Ta Cika

June 27, 2022
Kasar Sin Za Ta Kara Zuba Jari A Fannin Muhallin Halittu

Kasar Sin Za Ta Kara Zuba Jari A Fannin Muhallin Halittu

June 27, 2022
An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna

An Kashe Kasurgumin Dan Fashin Dajin Da Ya Addabi Mutane A Leren Jihar Kaduna

June 27, 2022
Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi

Rikicin Kabilanci: An Fara Binciken Wasu Manyan Sarakuna A Kogi

June 27, 2022
Buhari Ya Rantsar Da Ariwoola A Matsayin Sabon Alkalin Alkalai Na Kasa

‘Yan Bindiga Sun Sace DPO A Kaduna

June 27, 2022
Yawan Kwararru Masana Kimiyya Da Fasaha Na Kasar Sin Ya Karu Zuwa Miliyan 112 Da Dubu 341

Yawan Kwararru Masana Kimiyya Da Fasaha Na Kasar Sin Ya Karu Zuwa Miliyan 112 Da Dubu 341

June 27, 2022
Kasar Sin Na Adawa Da Duk Wani Yunkuri Na Bata Sunan Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya”

Kasar Sin Na Adawa Da Duk Wani Yunkuri Na Bata Sunan Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya”

June 27, 2022
ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.