• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Za Ki Tsara Kwalliyarki Ranar Sallah

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
in Ado Da Kwalliya
0
Yadda Za Ki Tsara Kwalliyarki Ranar Sallah
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata

Assalamu alaikumu masu karatu barkammu da sake haduwa a cikin shirin namu mai albarka na ado da kwalliya.

Kamar yadda muka saba a kowace sallah da safe muna fita sallah idi, ya kamata uwargida ki shirya muku Mayan da zakusa tun da wuri, ba sai da safan ne za,a nemaba, za ki iya shirya ma kowannan ku kayan da zai sa tun da daddare, sannan ya kamata kisan karfe nawa maigida zai fita sallar idi kafin wannan lokacin kin tanadar masa ruwan wanka idan maiyi da ruwan zafi ne kin tanadi ruwa zafin wanka sa dazarar lokaci yayi ki hada masa ruwa ya shiga wanka kafin ya fito a wanka kin dakko masa kayan da zaisa tun daga mai turare roll on, singlet,   bodses, sai kayan da zai sa yaje idi ki tabbatar kome  ya yi  dai dai da kalal kayan  hula da takalmi da zai sa wato (to match) kenan, dazar ya fito a wanka ki zama kece madubin shi ki shiryashi tsaf.

Sannan idan kina da yaran  sai ki taimaka musu wajan shiri, idan kuma zasu iya shiryawa da kansu dama kin hada musu kayan da zasu sa tuntuni sun sani idan da mata sai kwalliya da zaki musu kafin babansa yafito sutafi idi.

Bayan sun tafi idi kafin su dawo sai kiyi kokari ki gama duk wani aiki naki, ki gyara gida kiyi turaran wuta gidan ki ya dau kamshi, sannan kema sai ki shiga wanka ki shirya kafin maigida ya dawo daga idi, da fatan uwargida kin yi dinki na zamani wanda zai ja hankalin maigida idan yadawo daga idi ya rude ya fara tunani anya kece wanda ya fita ya bari a gida saboda kin canja.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdoKwalliyaSallah
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Yi Gangamin Nuna Goyon Bayan Falastinu A Bauchi

Next Post

Hukumar Kiwon Lafiya Ta Sin: Sin Ta Kafa Cibiyoyin Jiyya Na Shiyya-Shiyya 76 A Fadin Kasar

Related

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)
Ado Da Kwalliya

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)

7 days ago
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata
Ado Da Kwalliya

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata

2 weeks ago
Abin Da Ya Dace Ki Yi Yayin Haila Da Bayan Kin Gama?
Ado Da Kwalliya

Abin Da Ya Dace Ki Yi Yayin Haila Da Bayan Kin Gama?

3 weeks ago
Ciwon Mara Lokacin Al’ada
Ado Da Kwalliya

Ciwon Mara Lokacin Al’ada

3 weeks ago
Maganin Kurajen Fuska
Ado Da Kwalliya

Maganin Kurajen Fuska

1 month ago
Me Ke Sa Amare Yin Watsi Da Kwalliya Idan Sun Kwana Biyu A Gidan Miji?
Ado Da Kwalliya

Me Ke Sa Amare Yin Watsi Da Kwalliya Idan Sun Kwana Biyu A Gidan Miji?

1 month ago
Next Post
Hukumar Kiwon Lafiya Ta Sin: Sin Ta Kafa Cibiyoyin Jiyya Na Shiyya-Shiyya 76 A Fadin Kasar

Hukumar Kiwon Lafiya Ta Sin: Sin Ta Kafa Cibiyoyin Jiyya Na Shiyya-Shiyya 76 A Fadin Kasar

LABARAI MASU NASABA

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.