• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Za Ki Tsara Kwalliyarki Ranar Sallah

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
in Ado Da Kwalliya
0
Yadda Za Ki Tsara Kwalliyarki Ranar Sallah
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Yadda Za A Magance Amosanin Baki

Hadin Tsumin Baure

Assalamu alaikumu masu karatu barkammu da sake haduwa a cikin shirin namu mai albarka na ado da kwalliya.

Kamar yadda muka saba a kowace sallah da safe muna fita sallah idi, ya kamata uwargida ki shirya muku Mayan da zakusa tun da wuri, ba sai da safan ne za,a nemaba, za ki iya shirya ma kowannan ku kayan da zai sa tun da daddare, sannan ya kamata kisan karfe nawa maigida zai fita sallar idi kafin wannan lokacin kin tanadar masa ruwan wanka idan maiyi da ruwan zafi ne kin tanadi ruwa zafin wanka sa dazarar lokaci yayi ki hada masa ruwa ya shiga wanka kafin ya fito a wanka kin dakko masa kayan da zaisa tun daga mai turare roll on, singlet,   bodses, sai kayan da zai sa yaje idi ki tabbatar kome  ya yi  dai dai da kalal kayan  hula da takalmi da zai sa wato (to match) kenan, dazar ya fito a wanka ki zama kece madubin shi ki shiryashi tsaf.

Sannan idan kina da yaran  sai ki taimaka musu wajan shiri, idan kuma zasu iya shiryawa da kansu dama kin hada musu kayan da zasu sa tuntuni sun sani idan da mata sai kwalliya da zaki musu kafin babansa yafito sutafi idi.

Bayan sun tafi idi kafin su dawo sai kiyi kokari ki gama duk wani aiki naki, ki gyara gida kiyi turaran wuta gidan ki ya dau kamshi, sannan kema sai ki shiga wanka ki shirya kafin maigida ya dawo daga idi, da fatan uwargida kin yi dinki na zamani wanda zai ja hankalin maigida idan yadawo daga idi ya rude ya fara tunani anya kece wanda ya fita ya bari a gida saboda kin canja.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdoKwalliyaSallah
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Yi Gangamin Nuna Goyon Bayan Falastinu A Bauchi

Next Post

Hukumar Kiwon Lafiya Ta Sin: Sin Ta Kafa Cibiyoyin Jiyya Na Shiyya-Shiyya 76 A Fadin Kasar

Related

Yadda Za A Magance Amosanin Baki
Ado Da Kwalliya

Yadda Za A Magance Amosanin Baki

1 day ago
Hadin Tsumin Baure
Ado Da Kwalliya

Hadin Tsumin Baure

1 week ago
Gyaran fuska
Ado Da Kwalliya

Gyaran Fuska Da Laushin Fata

1 month ago
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata
Ado Da Kwalliya

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

1 month ago
Yadda Za A Magance Ciwon Sanyi (Infection) Da Tafarnuwa
Ado Da Kwalliya

Yadda Za A Magance Ciwon Sanyi (Infection) Da Tafarnuwa

2 months ago
Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa
Ado Da Kwalliya

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

2 months ago
Next Post
Hukumar Kiwon Lafiya Ta Sin: Sin Ta Kafa Cibiyoyin Jiyya Na Shiyya-Shiyya 76 A Fadin Kasar

Hukumar Kiwon Lafiya Ta Sin: Sin Ta Kafa Cibiyoyin Jiyya Na Shiyya-Shiyya 76 A Fadin Kasar

LABARAI MASU NASABA

Sanata Ndume Ya Yaba Wa Gwamna Zulum Kan Shirinsa Na Tura Sojoji Kirawa

Sanata Ndume Ya Yaba Wa Gwamna Zulum Kan Shirinsa Na Tura Sojoji Kirawa

October 5, 2025
Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

October 5, 2025
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku

Atiku Ya Zargi Tinubu Da Fifita Ziyarar Siyasa A Maimaikon Ta Waɗanda Rashin Tsaro Ya Shafa 

October 5, 2025
Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

October 5, 2025
Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

October 5, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Haɗa-baki Kan Sace Mai Anguwa A Kano

October 5, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.