• English
  • Business News
Friday, November 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 28

Ramadan: Lokutan Karshen Sahur Da Farkon Buda-baki Na Azumi Na 28

by yahuzajere
3 years ago
Ramadan

Ramadan: Azumi Na 28-29

 

Birane                        Magrib            Alfijir

 

Abakaliki                     6:37                 5:05

LABARAI MASU NASABA

Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)

Manzon Allah (SAW) Ne Ya Kafa Tushen Wayewar Kai A Duniya

Abeokuta                    6:57                 5:24

Abuja/Suleja               6:43                 5:08

Akure                          6:49                 5:16

Akwanga/Keffi/Nasarawa   6:39         5:04

Auchi                           6:45                 5:12

Ankpa/Ayangba          6:40                 5:06

Argungu                      6:54                 4:56

Azare/Jama’are          6:32                 4:53

Bama                          6:18                 4:39

Bauchi/Ningi               6:33                 4:56

Benin                           6:48                5:16

Bichi                            6:40                 5:01

Bida                             6:47                5:12

Birnin Gwari                6:45                 4:58

B/Kebbi/Gwandu/Jega 6:55               5:15

Birnin Kudu/Gwaram   6:33                4:56

Biu                               6:23                4:46

Calabar                       6:36                 5:06

Damaturu                    6:25                 4:46

Daura/Dambatta          6:39                4:59

Dutse                           6:36                4:57

Dutsinma/Jibia            6: 44               5:04

Enugu                          6:40                5:08

Funtua/Tsafe                6:44                5:04

Gombe                        6:27                 4:48

Gumi                           6:52                 5:13
Gusau/K/ Namoda      6:46                 5:06

Gwadabawa                6:52                5:12

Hadejia/Gumel            6:34                 4:54

Ibadan/Ife                    6:54                5:20

Ilesha/Baruba              6:57                5:22
Ilorin/Kaiama               6:53                5:18

Jalingo/Lau/Gashaka  6:25                 4:50

Jere                             6:42                5:05

Jos/Saminaka              6:36                4:59

Kabba                          6:47                5:13

Kafanchan/Kachia       6:39                5: 02

Kafin Maiyaki               6:40                5:01

Kaduna                        6:42                5:05

Kano                            6:39                5:00

Katsina                        6:43                5:03

Kontagora/Zuru           6:50                5:13

Lafia                            6:38                 5:03

Lagos                          6:56                 5:23

Lokoja/Idah                 6:44                 5:10

Maiduguri/Mubi/Gwoza 6:19              4:40

Makurdi                       6:37                 5:03

Minna                          6:46                 5:09

Missau                         6:29                4:52
Mokwa/New Bussa     6:52                 5:17
Monguno                    6:18                  4:38
Nguru/Gashua            6:30                 4:50
Ogbomosho                6:54                 5:20
Okene                         6:46                 5:12
Onitsha                        6:43                5:11

Oyo                             6:55                 5:21
Port Harcourt/Owerri  6:41                 5:11

Potiskum                     6:28                 4:49

Shagamu                    6:55                 5:22

Sakoto                        6:52                 5:12

Takum/Wukari            6:31                 4:57
Warri                           6:47                 5:15

Langtang/Wase Shendam 6:32          4:57
Wurno                         6:51                 5:11
Yola/Numan                6:21                 4:46

Zaria                          6:41                  5:04

Cotonou-Benin            7:00                 5:28

Ndjamena-Chad         6:13                4:34

Niamey-Niger             7: 05               5:23

Zinder-Niger                6:38                4:56

Garoua-Cameroun     6: 17               4:44

Yaounde-Cameroun   6: 23               4:53

 

MAJIYA: MAJALISAR YADA MUSULUNCI, KADUNA

Faxakarwar Azumi na 28

‘Yan’uwa Musulmi hakika watanmu mai dimbin falala da rahamar Ubangiji na shirin yin bankwana da mu. Mutane da yawa sun fara Azumi, amma sun rasu kafin watan ya kawo yau. Wasu a cikinmu kuma suna fatan a kammala tare da su, watakila su mutu kafin nan, sannan wasu za su yi kwadayin ganin na badi, amma ba za su kai ba, shin muna lura da ajali kuwa? Muna lura da yadda lokaci ke yaudararmu kuwa? Don haka, mu dage da ayyukan alkhairi musamman ba da sadaka da kyauta ga bayin Allah. Bukhari ya ruwaito Hadisi daga Abdullahi Ibn Abbas (RA) ya ce, “Annabi (SAW) ya kasance mafi kyautar mutane. Kuma lokacin da ya fi kyauta shi ne a Ramadan, lokacin da Mala’ika Jibrilu yake haduwa da shi, yana bitar Alkur’ani tare da shi. Lallai Manzon Allah (SAW) ya fi sakakkiyar iska kyauta yayin da Jibrilu ya gamu da shi.”

‘Yan’uwa sai mu dage mu yi koyi dai-dai gwargwadon ikonmu. Allah ya ba mu ikon hakan, amin.

 

 

  • Falala Da Takawar Da Azumin Ramadan Ya Kunsa
ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)
Dausayin Musulunci

Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)

November 7, 2025
Manzon Allah
Dausayin Musulunci

Manzon Allah (SAW) Ne Ya Kafa Tushen Wayewar Kai A Duniya

October 17, 2025
Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)
Dausayin Musulunci

Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taɓa Yi (2)

October 10, 2025
Next Post
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga G7 Ta Daina Bata Mata Suna Da Kuma Karkatar Da Hankalin Duniya

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga G7 Ta Daina Bata Mata Suna Da Kuma Karkatar Da Hankalin Duniya

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.