• English
  • Business News
Thursday, August 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matashi Ya Shiga Hannu Kan Yi Wa ‘Yar Shekara 4 Fyade A Nasarawa

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Matashi Ya Shiga Hannu Kan Yi Wa ‘Yar Shekara 4 Fyade A Nasarawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar tsaron farin kaya ta (NSCDC) a Jihar Nasarawa ta kama wani mai suna Ibrahim Hashimu mai shekaru 18 bisa zargin lalata da karamar yarinya mai shekaru 4 da haihuwa.

Kakakin hukumar NSCDC, DSC Jerry Victor ne, ya bayyana hakan a wata tattaunawa ta musamman da manema labarai a ranar Juma’a a garin Lafiya.

  • Zaben Shugabannin Majalisa Ta 10: Ko Tarihi Zai Maimaita Kansa?
  • ‘Yan Bindiga Sun Sace Hakimi A Zamfara

Ya bayyana cewa lamarin ya faru ne a ranar 22 ga watan Afrilu, 2023 a Angwan Magaji, kusa da fadar Sarkin Lafia.

Acewarsa, an ga waddda abin ya shafa na kuka da sannan tana zubar da jini a jikinta.

An ruwaito ta bayyana wa mahaifiyarta yadda lamarin ya faru.

Labarai Masu Nasaba

Manyan Jami’ai A Ma’aikatar Tsaro Ta Cikin Gida Za Su Ci Gaba Da KarÉ“ar Albashi Har Ƙarshen Rayuwa

Shugaban NPA, Dantsoho Ya Zama Mataimakin Shugaban Kungiyar Tashoshin Ruwa Ta Duniya

Kakakin ya kara da cewa da samun wannan labari nan take rundunar ta dauki matakin gaggauwa kuma ana cikin haka ne aka kama wanda ake zargin Ibrahim Hashimu aka kai ofishin NSCDC domin amsa tambayoyi.

Ya ce wanda ake zargin ya amsa laifin aikata laifin kuma ya roki a yi masa afuwa.

A halin da ake ciki kuma, rundunar da ke yaki da barna a jihar tare da ‘yan sandan Nasarawa Eggon, sun cafke wasu ‘yan ta’adda guda uku da ake zargi da lalata igiyar wutar lantarki mai karfin 33kV a tashar Mada da ke karamar hukumar Nasarawa Eggon.

Mutanen ukun da aka kama sun hada da Yakubu Ossan mai shekaru 55 da Mustapha Ibrahim mai shekaru 24 da kuma Hussain Yakubu dan shekara 21.

Rundunar ‘yansandan ta kuma ce ta kama Aisha Saidu ‘yar shekara 22 bisa rahotannin da ta ke cewa ta ci zarafin ‘ya’yanta a garin Lafia babban birnin jihar.

“An ga raunuka a ko ina a jikin wadanda abin ya shafa da aka garzaya da su wurin likita don kula da lafiyarsu,” in ji kakakin.

Ya ce ana ci gaba da gudanar da bincike bayan haka za a gurfanar da wadanda ake zargin.

Kwamandan NSCDC, Abbas Bappa Muhammed, a lokacin da yake kokawa kan yadda ake lalata kananan yara, fyade a jihar, ya ce hakki ne kan kowa na kars yara mata, yana mai kira ga al’ummar jihar da iyaye da su sanya ido sosai kan yaransu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FyadeMatashiNasarawaYarinya
ShareTweetSendShare
Previous Post

UEFA Za Ta Fito Da Tsarin Mafi Karancin Albashin ‘Yan Kwallo A Turai

Next Post

Cutar Maleriya Ta Kashe Mutum 290,000 A Duniya A Cikin Shekara Biyu

Related

Manyan Jami’ai A Ma’aikatar Tsaro Ta Cikin Gida Za Su Ci Gaba Da KarÉ“ar Albashi Har Ƙarshen Rayuwa
Labarai

Manyan Jami’ai A Ma’aikatar Tsaro Ta Cikin Gida Za Su Ci Gaba Da KarÉ“ar Albashi Har Ƙarshen Rayuwa

32 minutes ago
Shugaban NPA, Dantsoho Ya Zama Mataimakin Shugaban Kungiyar Tashoshin Ruwa Ta Duniya
Labarai

Shugaban NPA, Dantsoho Ya Zama Mataimakin Shugaban Kungiyar Tashoshin Ruwa Ta Duniya

1 hour ago
Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

3 hours ago
Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna
Labarai

Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

4 hours ago
Gwamnan Kebbi Ya NaÉ—a Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 
Manyan Labarai

Gwamnan Kebbi Ya NaÉ—a Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

5 hours ago
Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin KuÉ—in Fansho
Manyan Labarai

Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin KuÉ—in Fansho

6 hours ago
Next Post
Cutar Maleriya Ta Kashe Mutum 290,000 A Duniya A Cikin Shekara Biyu

Cutar Maleriya Ta Kashe Mutum 290,000 A Duniya A Cikin Shekara Biyu

LABARAI MASU NASABA

Manyan Jami’ai A Ma’aikatar Tsaro Ta Cikin Gida Za Su Ci Gaba Da KarÉ“ar Albashi Har Ƙarshen Rayuwa

Manyan Jami’ai A Ma’aikatar Tsaro Ta Cikin Gida Za Su Ci Gaba Da KarÉ“ar Albashi Har Ƙarshen Rayuwa

August 28, 2025
Baki Kusan 50 Daga Kasashe 30 Na Turai Za Su Halarci Bikin Tunawa Da Nasarar Yakin Turjiyar Sinawa Kan Zaluncin Japanawa

Baki Kusan 50 Daga Kasashe 30 Na Turai Za Su Halarci Bikin Tunawa Da Nasarar Yakin Turjiyar Sinawa Kan Zaluncin Japanawa

August 28, 2025
Shugaban NPA, Dantsoho Ya Zama Mataimakin Shugaban Kungiyar Tashoshin Ruwa Ta Duniya

Shugaban NPA, Dantsoho Ya Zama Mataimakin Shugaban Kungiyar Tashoshin Ruwa Ta Duniya

August 28, 2025
An Bude Bikin Nune-Nune Na Masana’antar Manyan Bayanai Ta Big Data A Kudu Maso Yammacin Sin

An Bude Bikin Nune-Nune Na Masana’antar Manyan Bayanai Ta Big Data A Kudu Maso Yammacin Sin

August 28, 2025
AC Milan Ta Amince Da Biyan Yuro Miliyan 36 Domin Daukar Nkunku Daga Chelsea

AC Milan Ta Amince Da Biyan Yuro Miliyan 36 Domin Daukar Nkunku Daga Chelsea

August 28, 2025
Yawan Kayayyakin Da Sin Ta Shigo Da Su Daga Kasashe Masu Karancin Ci Gaba Na Afrika Ya Karu Da Kaso 10.2 Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Yawan Kayayyakin Da Sin Ta Shigo Da Su Daga Kasashe Masu Karancin Ci Gaba Na Afrika Ya Karu Da Kaso 10.2 Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

August 28, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

August 28, 2025
Shugabannin Kasashe 26 Za Su Halarci Bikin Ranar Nasarar Yakin Turjiyar Sinawa A Ran 3 Ga Satumba

Shugabannin Kasashe 26 Za Su Halarci Bikin Ranar Nasarar Yakin Turjiyar Sinawa A Ran 3 Ga Satumba

August 28, 2025
Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

August 28, 2025
Jimillar Kudaden Jigilar Kayayyaki a Watanni 7 Na Farkon Bana a Sin Ta Zarce Rmb Yuan Tiriliyan 200

Jimillar Kudaden Jigilar Kayayyaki a Watanni 7 Na Farkon Bana a Sin Ta Zarce Rmb Yuan Tiriliyan 200

August 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.