ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matashi Ya Shiga Hannu Kan Yi Wa ‘Yar Shekara 4 Fyade A Nasarawa

by Sadiq
3 years ago
Fyade

Rundunar tsaron farin kaya ta (NSCDC) a Jihar Nasarawa ta kama wani mai suna Ibrahim Hashimu mai shekaru 18 bisa zargin lalata da karamar yarinya mai shekaru 4 da haihuwa.

Kakakin hukumar NSCDC, DSC Jerry Victor ne, ya bayyana hakan a wata tattaunawa ta musamman da manema labarai a ranar Juma’a a garin Lafiya.

  • Zaben Shugabannin Majalisa Ta 10: Ko Tarihi Zai Maimaita Kansa?
  • ‘Yan Bindiga Sun Sace Hakimi A Zamfara

Ya bayyana cewa lamarin ya faru ne a ranar 22 ga watan Afrilu, 2023 a Angwan Magaji, kusa da fadar Sarkin Lafia.

ADVERTISEMENT

Acewarsa, an ga waddda abin ya shafa na kuka da sannan tana zubar da jini a jikinta.

An ruwaito ta bayyana wa mahaifiyarta yadda lamarin ya faru.

LABARAI MASU NASABA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

Kakakin ya kara da cewa da samun wannan labari nan take rundunar ta dauki matakin gaggauwa kuma ana cikin haka ne aka kama wanda ake zargin Ibrahim Hashimu aka kai ofishin NSCDC domin amsa tambayoyi.

Ya ce wanda ake zargin ya amsa laifin aikata laifin kuma ya roki a yi masa afuwa.

A halin da ake ciki kuma, rundunar da ke yaki da barna a jihar tare da ‘yan sandan Nasarawa Eggon, sun cafke wasu ‘yan ta’adda guda uku da ake zargi da lalata igiyar wutar lantarki mai karfin 33kV a tashar Mada da ke karamar hukumar Nasarawa Eggon.

Mutanen ukun da aka kama sun hada da Yakubu Ossan mai shekaru 55 da Mustapha Ibrahim mai shekaru 24 da kuma Hussain Yakubu dan shekara 21.

Rundunar ‘yansandan ta kuma ce ta kama Aisha Saidu ‘yar shekara 22 bisa rahotannin da ta ke cewa ta ci zarafin ‘ya’yanta a garin Lafia babban birnin jihar.

“An ga raunuka a ko ina a jikin wadanda abin ya shafa da aka garzaya da su wurin likita don kula da lafiyarsu,” in ji kakakin.

Ya ce ana ci gaba da gudanar da bincike bayan haka za a gurfanar da wadanda ake zargin.

Kwamandan NSCDC, Abbas Bappa Muhammed, a lokacin da yake kokawa kan yadda ake lalata kananan yara, fyade a jihar, ya ce hakki ne kan kowa na kars yara mata, yana mai kira ga al’ummar jihar da iyaye da su sanya ido sosai kan yaransu.

MASU ALAKA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya
Labarai

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
Labarai

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Next Post
Cutar Maleriya Ta Kashe Mutum 290,000 A Duniya A Cikin Shekara Biyu

Cutar Maleriya Ta Kashe Mutum 290,000 A Duniya A Cikin Shekara Biyu

LABARAI MASU NASABA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.