• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan IPOB 9 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Kashe ‘Yansanda A Imo

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
Mutum 17 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Garkuwa Da Mutane A Ekiti
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yansandan Jihar Imo, ta ce ta kama mutum tara da ake zargi ‘ya’yan kungiya IPOB a jihar.

An kama su ne, bisa zargin kashe ‘yansanda biyar da wasu fararen Hula biyu, dake a karamar hukumar Ngor-Okpala da ke a jihar.

  • Sarkin Da Ya Fi Dadewa A Karagar Mulki Ya Rasu
  • Sojoji Sun Kai Farmaki Masana’antar Kera Bindiga, Sun Yi Kame A Taraba

Kamen dai ya zo ne biyo bayan karytawar da kungiyar ta IPOB na cewa, wasu daga cikin ‘ya’yanta sun kashe ‘yansanda da wasu ma’aurata.

An cafko wadanda ake zargin ne, a wata maboyarsu da ke a Itu da ke a yankin Ezinihitte-Mbaise.

A cikin sanarar da kakakin rundunra jihar Henry Okoye ya fitar ya ce, an cafke su ne biyo bayan bin sahun su da tawagar jami’an tasro ta musamman na rundunr da SP Odeyeyiwa Oladimeji ya jagoranta, inda ya sanar da cewa, sun kama wani mai suna Mathew Chukwuma dan shekara 48 da ya fito daga yankin Mpam da ke a karamar hukumar Ahiazu-Mbaise Imo, a maboyarsa da ke a Umuahia a Jihar Abia.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa ‘Yansanda Hari Tare Da Kashe Wani Mutum Da Raunata Wani A Nasarawa

An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa

Ya ce, bayan rundunar ta bincike shi ya amsa cewa shi dan kungiyar IPOB da ke a Mbaise, inda kuma ya taimakawa jami’an wajen kamo wasu abona ta’asarsa Ojoko Ikechukwu, dan shekara 53 da ya fito daga yankin Umugwa, sai wani mai suna Chilaka Charles dan shekara 44 da ya fito daga yankin Umuezuo sai kuma Anthony Iwu dan shekara 50 da ya fito daga yankin Umugwa da ya fito daga yankin Umuokirika da ke a karamar hukumar Ahiazu-Mbaise cikin jihar Imo.

Ya bayyana cewa, bayan rundunar ta bincke su, sun masa cewa su ‘ya’yan kungiyar IPOB da suka jima sun addabar alummar jihar Imo kuma da hanun su aka hallaka ‘yansandan biyar a kwanan baya da wasu fararen hula biyu a karamar hukumar Ngor-Okpala.

Acewarsa, wadanda kuma aka kama a Itu, akwai wani mai suna Damian Ibe dan shekara 50 sai Iwuala Simeon dan shekara 31 wadanda dukkanin su, sun fito ne daga yankin Mpam, da ke a karamar hukumar Ahiazu-Mbaise sai kuma wani Obali Paul dan shekara 70, da ya fito daga Itu a karamar hukumar Ezinihitte-Mbaise da ke a Imo.

Ya ce, Paul ya kasance dan malamin Coci ne wanda ya ke a cikin gungun masu aikta laifuka, inda ya bayyana cewa, sauran kuma sun arce, dauke da harbin Albarusai a jikinsu.

Wasu daga cikin makaman da aka samu a gunsu sun hada da, bindigar kirar AK47, Abarusai da bindun da ake kirawa a gida da sauransu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'YansandaImoIPOB
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wasikun Xi Jinping Ga Matasa

Next Post

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3, Sun Kwato Makamai A Zamfara

Related

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa ‘Yansanda Hari Tare Da Kashe Wani Mutum Da Raunata Wani A Nasarawa

57 minutes ago
An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa
Manyan Labarai

An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa

1 hour ago
Bafarawa Ya Kaddamar Da Kungiyar Hada Kan Arewa Da Samar Da Zaman lafiya A Kaduna 
Labarai

Bafarawa Ya Kaddamar Da Kungiyar Hada Kan Arewa Da Samar Da Zaman lafiya A Kaduna 

2 hours ago
Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista
Labarai

Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

3 hours ago
Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa
Manyan Labarai

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

5 hours ago
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…
Manyan Labarai

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

6 hours ago
Next Post
Sojoji Sun Cafke Mutum 40 Masu Yi Wa ‘Yan Ta’adda Safarar Kayan Abinci

Sojoji Sun Kashe 'Yan Bindiga 3, Sun Kwato Makamai A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa ‘Yansanda Hari Tare Da Kashe Wani Mutum Da Raunata Wani A Nasarawa

July 11, 2025
Goron Sallah

GORON JUMA’A

July 11, 2025
An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa

An Koka Kan Yadda Tsafi Da Jariran Da Aka Haifa Da Tsagaggen Lebe Ke Karuwa

July 11, 2025
Bafarawa Ya Kaddamar Da Kungiyar Hada Kan Arewa Da Samar Da Zaman lafiya A Kaduna 

Bafarawa Ya Kaddamar Da Kungiyar Hada Kan Arewa Da Samar Da Zaman lafiya A Kaduna 

July 11, 2025
Hadarin Da Ke Kunshe Da Jin Bangare Daya Na Labari

Hadarin Da Ke Kunshe Da Jin Bangare Daya Na Labari

July 11, 2025
NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

July 11, 2025
Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

July 11, 2025
NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

July 11, 2025
Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

July 11, 2025
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

July 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.