• English
  • Business News
Saturday, July 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Aka Yi Bikin Tunawa Da Ma’aikatan Kashe Gobara Na Duniya A Kano

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Yadda Aka Yi Bikin Tunawa Da Ma’aikatan Kashe Gobara Na Duniya A Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An ware ranar 4 ga watan Mayun kowace shekara a matsayin ranar tunawa da jam’ian kashe gobara na duniya, tun biyo bayan iftila’in mutuwar wasu jami’an kashe gobara a wani dajin kasar Austrilia.

An ware wannan rana ne don tunawa da kuma karrama jami’an kashe gobara a fadin duniya kan yadda suke jajircewa tare da sadaukar da rayukansu wajen ceto al’umma da kuma dukiyoyinsu.

  • Matashi Ya Kashe Mahaifiyarsa A Kano
  • Hukumar NDE Ta Fara Rajistar Marasa Aiki A Sakkwato

Kwanturolan Hukumar Kashe Gobara na Tarayya da ke kula da shiyyar Kano da Jigawa, ACG Ahmad Garba Karaye, wanda ya jagorancin bikin wannan shekarar a Jihar Kano, ya ce wasu daga cikin kyaututtukan da aka ba su, za su kai su asibiti don taimaka wa wanda ke da bukata.

Gobara
ACG Karaye da jami’an hukumar a Asibitin Kwararru na Murtala Muhammad da ke Kano

“Ana girmama gwaraza ne a irin wannan rana ne saboda kokarinsu wajen ganin sun kare rayuka da dukiyoyin jama’a.

“Ana yin wannan biki ne duk duniya, shi ya sa ake yin sa a ko ina.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Cafke Wani Soja Kan Mutuwar Mai Gyaran Waya A Adamawa

Lauyoyin Natasha Sun Buƙaci Ta Koma Majalisa Ranar Talata Bayan Miƙa Takardun Hukuncin Kotu

“…karfe 12 na rana a duk duniya ana tada jiniya na tsawon minti biyar, wanda ita ake tayar wa idan akwai wani abun gaggawa ko iftila’i da ke bukatar dauki, to haka ake tayar da ita babu abin da ya faru, sai don tunawa mutane da kuma girmama wadannan ma’aikata,” in ji Kwanturolan hukumar a Kano.

Gobara
ACG Karaye lokacin da yake gabatar da kyaututtukan ga ma’aikatan lafiya na asibitin

Kamar kowace shekara take wannan shekarar shi ne; ‘Martaba Jaruman Da Ke Kare Mu’ wanda ke nuna muhimmancin jami’an hukumar kashe gobara.

A irin wannan rana daidaikun mutane na kai kyaututtuka zuwa ga ofishoshin hukumar kashe gobara da ke kusa da su don karrama su kan yadda suke ceton rayukan mutane.

Gobara
Yadda jami’an Hukumar Kashe Gobara na Tarayya ke duba marasa lafiya a asibitin Murtala da ke Kano

Shi ma a nasa jawabin, jami’in hulda da jama’a na hukumar, ASF Nura Abdulkadir Maigida, ya ja hankalin jama’a kan muhimmancin bin matakan kariya daga gobara a muhallansu.

Sannan ya bukaci jama’a da su ci gaba da bai wa hukumar hadin kai don samun damar yadda za ta wanzar da aikinta cikin sauki.

Daga cikin kayan akwai auduga, bandeji, magunguna da sauran kayan aiki da suka shafi gobara.

A wasu lokutan mutane na kai kyautar kudin don nuna jin dadinsu kan nyadda jami’an hukumar ke taka rawar gani a rayuwar yau da kullum ta al’umma.

Hukumar ta kai ziyara Asibitin Kwararru na Murtala Muhammad da ke Kano, inda suka duba marasa lafiya da kuma gabatar da kyautar wasu daga cikin kyaututtukan da aka ba su ga asibitin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ceton RayukaGobaraHukumar Kashe GobaraJigawakanoKyauta ACG Karaye
ShareTweetSendShare
Previous Post

A Yi Kokarin Yin Amfani Da Damammakin Da Kasar Sin Ta Samar

Next Post

Jarin Waje Na Sin Na Bunkasa Ci Gaban Kasar Habasha

Related

Sojoji Sun Cafke Wani Soja Kan Mutuwar Mai Gyaran Waya A Adamawa
Kotu Da Ɗansanda

Sojoji Sun Cafke Wani Soja Kan Mutuwar Mai Gyaran Waya A Adamawa

25 minutes ago
Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha
Manyan Labarai

Lauyoyin Natasha Sun Buƙaci Ta Koma Majalisa Ranar Talata Bayan Miƙa Takardun Hukuncin Kotu

27 minutes ago
“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai
Ra'ayi Riga

“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

15 hours ago
2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a
Rahotonni

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

15 hours ago
Illar Kakaba Wa Majalisa Ta 10 Shugabanni Ga Gwamnatin Tinubu – Dattawan Arewa
Labarai

Majalisar Tarayya Ta Karrama NPA Da Kyautar Gaskiya Da Riƙon Amana Ta 2025

17 hours ago
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Mutum 2 Da AK-47 A Taraba

18 hours ago
Next Post
Jarin Waje Na Sin Na Bunkasa Ci Gaban Kasar Habasha

Jarin Waje Na Sin Na Bunkasa Ci Gaban Kasar Habasha

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Cafke Wani Soja Kan Mutuwar Mai Gyaran Waya A Adamawa

Sojoji Sun Cafke Wani Soja Kan Mutuwar Mai Gyaran Waya A Adamawa

July 12, 2025
Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha

Lauyoyin Natasha Sun Buƙaci Ta Koma Majalisa Ranar Talata Bayan Miƙa Takardun Hukuncin Kotu

July 12, 2025
Wa’adin Da Tinubu Ya Bai Wa Manoman Da Suka Ci Bashin ‘Anchor Borrowers’ Ya Cika

Dalilin Ware Naira Biliyan 19.5 Da Asusun Bunkasa Aikin Noma Ya Yi

July 12, 2025
Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma

Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma

July 12, 2025
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Rashin Ganin Shugabannin APC Yayin Ziyarar Shettima A Kano Ya Haifar Da Zazzafar Muhawara

July 12, 2025
Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

July 11, 2025
Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

July 11, 2025
Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

July 11, 2025
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

2027: Takarar Shugaban Kasa Zan Yi Ba Mataimaki Ba – Peter Obi

July 11, 2025
“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

July 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.