• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Aka Yi Bikin Tunawa Da Ma’aikatan Kashe Gobara Na Duniya A Kano

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Yadda Aka Yi Bikin Tunawa Da Ma’aikatan Kashe Gobara Na Duniya A Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An ware ranar 4 ga watan Mayun kowace shekara a matsayin ranar tunawa da jam’ian kashe gobara na duniya, tun biyo bayan iftila’in mutuwar wasu jami’an kashe gobara a wani dajin kasar Austrilia.

An ware wannan rana ne don tunawa da kuma karrama jami’an kashe gobara a fadin duniya kan yadda suke jajircewa tare da sadaukar da rayukansu wajen ceto al’umma da kuma dukiyoyinsu.

  • Matashi Ya Kashe Mahaifiyarsa A Kano
  • Hukumar NDE Ta Fara Rajistar Marasa Aiki A Sakkwato

Kwanturolan Hukumar Kashe Gobara na Tarayya da ke kula da shiyyar Kano da Jigawa, ACG Ahmad Garba Karaye, wanda ya jagorancin bikin wannan shekarar a Jihar Kano, ya ce wasu daga cikin kyaututtukan da aka ba su, za su kai su asibiti don taimaka wa wanda ke da bukata.

Gobara
ACG Karaye da jami’an hukumar a Asibitin Kwararru na Murtala Muhammad da ke Kano

“Ana girmama gwaraza ne a irin wannan rana ne saboda kokarinsu wajen ganin sun kare rayuka da dukiyoyin jama’a.

“Ana yin wannan biki ne duk duniya, shi ya sa ake yin sa a ko ina.

Labarai Masu Nasaba

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

Kotu Ta ÆŠage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

“…karfe 12 na rana a duk duniya ana tada jiniya na tsawon minti biyar, wanda ita ake tayar wa idan akwai wani abun gaggawa ko iftila’i da ke bukatar dauki, to haka ake tayar da ita babu abin da ya faru, sai don tunawa mutane da kuma girmama wadannan ma’aikata,” in ji Kwanturolan hukumar a Kano.

Gobara
ACG Karaye lokacin da yake gabatar da kyaututtukan ga ma’aikatan lafiya na asibitin

Kamar kowace shekara take wannan shekarar shi ne; ‘Martaba Jaruman Da Ke Kare Mu’ wanda ke nuna muhimmancin jami’an hukumar kashe gobara.

A irin wannan rana daidaikun mutane na kai kyaututtuka zuwa ga ofishoshin hukumar kashe gobara da ke kusa da su don karrama su kan yadda suke ceton rayukan mutane.

Gobara
Yadda jami’an Hukumar Kashe Gobara na Tarayya ke duba marasa lafiya a asibitin Murtala da ke Kano

Shi ma a nasa jawabin, jami’in hulda da jama’a na hukumar, ASF Nura Abdulkadir Maigida, ya ja hankalin jama’a kan muhimmancin bin matakan kariya daga gobara a muhallansu.

Sannan ya bukaci jama’a da su ci gaba da bai wa hukumar hadin kai don samun damar yadda za ta wanzar da aikinta cikin sauki.

Daga cikin kayan akwai auduga, bandeji, magunguna da sauran kayan aiki da suka shafi gobara.

A wasu lokutan mutane na kai kyautar kudin don nuna jin dadinsu kan nyadda jami’an hukumar ke taka rawar gani a rayuwar yau da kullum ta al’umma.

Hukumar ta kai ziyara Asibitin Kwararru na Murtala Muhammad da ke Kano, inda suka duba marasa lafiya da kuma gabatar da kyautar wasu daga cikin kyaututtukan da aka ba su ga asibitin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ceton RayukaGobaraHukumar Kashe GobaraJigawakanoKyauta ACG Karaye
ShareTweetSendShare
Previous Post

A Yi Kokarin Yin Amfani Da Damammakin Da Kasar Sin Ta Samar

Next Post

Jarin Waje Na Sin Na Bunkasa Ci Gaban Kasar Habasha

Related

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta
Ra'ayi Riga

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

51 minutes ago
Kotu Ta ÆŠage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci
Labarai

Kotu Ta ÆŠage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

3 hours ago
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma
Noma Da Kiwo

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

4 hours ago
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje
Labarai

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

5 hours ago
GORON JUMA’A 09/05/2025
Labarai

GORON JUMA’A 09/05/2025

6 hours ago
AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 
Labarai

AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

7 hours ago
Next Post
Jarin Waje Na Sin Na Bunkasa Ci Gaban Kasar Habasha

Jarin Waje Na Sin Na Bunkasa Ci Gaban Kasar Habasha

LABARAI MASU NASABA

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

May 9, 2025
Kotu Ta ÆŠage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

Kotu Ta ÆŠage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

May 9, 2025
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

May 9, 2025
Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

May 9, 2025
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

May 9, 2025
GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 09/05/2025

May 9, 2025
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

May 9, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

May 9, 2025
AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

May 9, 2025
Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.