ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Aka Yi Bikin Tunawa Da Ma’aikatan Kashe Gobara Na Duniya A Kano

by Sadiq
3 years ago
Gobara

An ware ranar 4 ga watan Mayun kowace shekara a matsayin ranar tunawa da jam’ian kashe gobara na duniya, tun biyo bayan iftila’in mutuwar wasu jami’an kashe gobara a wani dajin kasar Austrilia.

An ware wannan rana ne don tunawa da kuma karrama jami’an kashe gobara a fadin duniya kan yadda suke jajircewa tare da sadaukar da rayukansu wajen ceto al’umma da kuma dukiyoyinsu.

  • Matashi Ya Kashe Mahaifiyarsa A Kano
  • Hukumar NDE Ta Fara Rajistar Marasa Aiki A Sakkwato

Kwanturolan Hukumar Kashe Gobara na Tarayya da ke kula da shiyyar Kano da Jigawa, ACG Ahmad Garba Karaye, wanda ya jagorancin bikin wannan shekarar a Jihar Kano, ya ce wasu daga cikin kyaututtukan da aka ba su, za su kai su asibiti don taimaka wa wanda ke da bukata.

ADVERTISEMENT
Gobara
ACG Karaye da jami’an hukumar a Asibitin Kwararru na Murtala Muhammad da ke Kano

“Ana girmama gwaraza ne a irin wannan rana ne saboda kokarinsu wajen ganin sun kare rayuka da dukiyoyin jama’a.

“Ana yin wannan biki ne duk duniya, shi ya sa ake yin sa a ko ina.

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

“…karfe 12 na rana a duk duniya ana tada jiniya na tsawon minti biyar, wanda ita ake tayar wa idan akwai wani abun gaggawa ko iftila’i da ke bukatar dauki, to haka ake tayar da ita babu abin da ya faru, sai don tunawa mutane da kuma girmama wadannan ma’aikata,” in ji Kwanturolan hukumar a Kano.

Gobara
ACG Karaye lokacin da yake gabatar da kyaututtukan ga ma’aikatan lafiya na asibitin

Kamar kowace shekara take wannan shekarar shi ne; ‘Martaba Jaruman Da Ke Kare Mu’ wanda ke nuna muhimmancin jami’an hukumar kashe gobara.

A irin wannan rana daidaikun mutane na kai kyaututtuka zuwa ga ofishoshin hukumar kashe gobara da ke kusa da su don karrama su kan yadda suke ceton rayukan mutane.

Gobara
Yadda jami’an Hukumar Kashe Gobara na Tarayya ke duba marasa lafiya a asibitin Murtala da ke Kano

Shi ma a nasa jawabin, jami’in hulda da jama’a na hukumar, ASF Nura Abdulkadir Maigida, ya ja hankalin jama’a kan muhimmancin bin matakan kariya daga gobara a muhallansu.

Sannan ya bukaci jama’a da su ci gaba da bai wa hukumar hadin kai don samun damar yadda za ta wanzar da aikinta cikin sauki.

Daga cikin kayan akwai auduga, bandeji, magunguna da sauran kayan aiki da suka shafi gobara.

A wasu lokutan mutane na kai kyautar kudin don nuna jin dadinsu kan nyadda jami’an hukumar ke taka rawar gani a rayuwar yau da kullum ta al’umma.

Hukumar ta kai ziyara Asibitin Kwararru na Murtala Muhammad da ke Kano, inda suka duba marasa lafiya da kuma gabatar da kyautar wasu daga cikin kyaututtukan da aka ba su ga asibitin.

MASU ALAKA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Next Post
Jarin Waje Na Sin Na Bunkasa Ci Gaban Kasar Habasha

Jarin Waje Na Sin Na Bunkasa Ci Gaban Kasar Habasha

LABARAI MASU NASABA

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.