• English
  • Business News
Wednesday, June 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Mu Amince Da Yin Zanga-Zanga Kan Tsare Malaminmu Ba – Daliban Dakta Idris Dutsen Tanshi

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Ba Mu Amince Da Yin Zanga-Zanga Kan Tsare Malaminmu Ba – Daliban Dakta Idris Dutsen Tanshi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Majalasin Kwamitin Dalibai na Masallacin Juma’a na Imam Dakta Idris Abdul’azeez Dutsen Tanshi Bauchi, sun gargadi jama’a ko kungiyoyin addini cewa kada wani ko wasu su fito domin yin zanga-zanga ko yin wani abu da ka iya janyo tashin hankali a cikin al’umma sakamakon tura malamin nasu zuwa gidan yari da kotu ta yi.

Idan za a ku tuna dai a ranar Litinin ne kotun Majistire ta 1 ta aike da fitaccen malamin zuwa gidan gyaran hali biyo bayan gurfanar da shi da ‘yansanda suka yi kan zargin ‘Tada Zaune Tsaye – Tada Hankalin Jama’a’.

  • Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Tasa Ƙeyar Dr. Idris Kan Zargin Kalaman Batanci Ga Manzon Allah
  • Yadda Furucin Dakta Idris Kan Manzon Allah Ya Janyo Zafafan Muhawara A Bauchi

A wata sanarwar manema labarai suka samu daga majalasin malamin ya fitar dauke da sanya hannun shugabanta, Malam Ya’u Idris, ya ce, ‘yansanda sun gayyaci malamin nasu ne domin amsa tambayoyi kan korafin da kungiyar Fitiyanul Islam ta shigar a kansa.

Sanarwar na cewa, “A madadin Majilsin Kwamitin Dalibai na Masallacin Juma’a na Imam Dr. Idris Abdul’azeez Dutsen Tanshi Bauchi, suna shaidawa daukacin Jam’a bisa gayyatar da aka yi wa Malam da hukumar ‘yansanda ta Jihar Bauchi karkashin Kwamishina ta yi, dangane da neman wasu bayanai akan korafin da ‘yan Fitiyanu Islam na Tijjaniyya suka yi na zargin “tada hankalin jama’a”.

“Imam Dr. Idris Abdul’azeez Bauchi ya amsa gayyata ce kawai ta hukumar ‘yansanda ta Jihar Bauchi.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Kashe ÆŠan Kasuwa da ÆŠan Banga A Kwara

Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

“Kada wasu jama’a ko kungiyoyi na addini da sauransu su fito don yin zanga-zanga ko tashin hankali akan abin da ya faru.

“Sakamakon haka muna kara shaidawa jama’a da su zauna lafiya, da cigaba da yin addu’a kamar yadda aka saba, saboda maganar tana gaban Kotu kuma ana kokari bisa hanyar Shari’a.”

Sanarwar ta ce, a halin da ake ciki a yanzu Malamin nasu yana cikin koshin lafiya da yanayi mai kyau.

“Muna kara jaddadawa duk wata kungiya ko ta addnini ko ba ta addini ba da ka da su dauki doka a hannunsu kan abin da ya faru, sun yi hakan ne bada amincewar Majlis ba ko shi Malam ba. Muna addu’a Allah ya kara daukaka Sunnah da Tauhidi.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BauchiDokta IdrisDutsen Tanshi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Lasisin Bude Jami’ar Koyo Daga Gida Da Karin Wasu 37

Next Post

Ana Zargin Jami’an Amotekun Da Kashe Matashi Kan 500 A Ondo

Related

‘Yan Bindiga Sun Kashe ÆŠan Kasuwa da ÆŠan Banga A Kwara
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe ÆŠan Kasuwa da ÆŠan Banga A Kwara

52 minutes ago
Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano
Manyan Labarai

Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

2 hours ago
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa
Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

10 hours ago
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato
Labarai

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

11 hours ago
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027
Labarai

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

13 hours ago
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta
Labarai

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

14 hours ago
Next Post
Ana Zargin Jami’an Amotekun Da Kashe Matashi Kan 500 A Ondo

Ana Zargin Jami'an Amotekun Da Kashe Matashi Kan 500 A Ondo

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe ÆŠan Kasuwa da ÆŠan Banga A Kwara

‘Yan Bindiga Sun Kashe ÆŠan Kasuwa da ÆŠan Banga A Kwara

June 25, 2025
Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

Bilicin: NAFDAC Ta Kama Mutane 6, Ta Rufe Shaguna A Kano

June 25, 2025
Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

June 24, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

June 24, 2025
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

June 24, 2025
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

June 24, 2025
Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

June 24, 2025
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

June 24, 2025
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

June 24, 2025
Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

June 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.