• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zagon Kasa A Zaben 2023: Jam’iyyar APC Ta Kafa Kwamitin Bincike A Zamfara

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
APC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jam’iyyar APC a jihar Zamfara ta kafa kwamitin binciken zagon kasa a zaben da ya gabata da wasu ‘ya’yan jam’iyyar suka yi na nuna adawa ga ‘yan takarar jam’iyyar a zaben da ya gabata.

 

Kwamitin wanda ke karkashin jagorancin Sakataren Yada Labarai na Jam’iyyar na Jiha, Malam Yusuf Idris Gusau.

  • APC Ce Za Ta Yi Nasarar Samar Da Shugabanci A Majalisa – Hon. Wase

Shugaban Jam’iyyar na Jiha, Hon. Tukur Umar Danfulani ne ya jagoranci kaddamar da kwamitin a sakatariyar jam’iyyar ta jiha A yau Laraba, 17 ga Mayu, 2023

 

Labarai Masu Nasaba

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Shugaban jam’iyyar ya bukaci ‘yan kwamitin da su yi nazari sosai kan duk wasu zarge-zargen da ake yi wa kowa, ko da kuwa yana da ga cikin jigajigan jam’iyyar, don tabbatar da cewa yana da hannu wajen zagon kasa ga jam’iyyar tare da samar da matakan da za a dauka a kansa.

 

Tukur Dan Fulani ya bayyana cewa, tuni sakatariyar jam’iyyar ta jiha ke rike da kwafin koke-koke kan wasu ‘ya’yan Jamiyyar, ya ce kwamitin ya kamata ya gudanar da aikin nasa ba tare da tsoro ko son rai ba, sai don maslahar jam’iyyar.

 

Shugaban ya yabawa jarumai wadanda suka tsaya wa jam’iyyar da ‘yan takararta a rumfunan zabe bisa jajircewarsu duk da tursasawa da sojoji suka yimasu.kuma jam’iyyar za ta tabbatar da adalci ga dukkan mambobinta a kowane mataki.

 

A nasa Jawabin shugaban kwamitin Malam Yusuf Idris Gusau, ya godewa jam’iyyar da taga cancantar su ta zabosu wajan gudanar da wannan aikin.

 

Yusuf Gusau , ya yi alkawarin cewa kwamitin zai tabbatar da adalci wajan binciken wadanda ake zargin.

 

Mambobin kwamitin sun hada da, Yusuf Idris Gusau- A matsayin Shugaba, sai ,Barr Ibrahim Aliyu Ajiya, Dr. Mikailu Ibrahim Bara’u, Hon Nura Dahiru, Dr. Aminu Suleiman Yarkofoji, Alh kabiru Dankulu Bungudu, Hon. Faruku Musa Dosara, Alh Hamisu Habibu Kasuwar Daji, Barr. Junaidu Aminu, Hon. Anas Hamisu , a matsayin mambobi, Hon. Ibrahim Maaji- Secretary.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

INEC Ta Sake Rantsar Da Dakta Isah A Matsayin Kwamishina Karo Na Biyu

Next Post

NUC Ta Bankado Haramtattun Jami’o’in Digiri 49 A Nijeriya 

Related

Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25
Labarai

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

50 minutes ago
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

59 minutes ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)
Labarai

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

2 hours ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

3 hours ago
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu
Manyan Labarai

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

5 hours ago
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

6 hours ago
Next Post
NUC Ta Bankado Haramtattun Jami’o’in Digiri 49 A Nijeriya 

NUC Ta Bankado Haramtattun Jami'o'in Digiri 49 A Nijeriya 

LABARAI MASU NASABA

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

June 28, 2025
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

June 28, 2025
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

June 28, 2025
Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

June 28, 2025
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

June 28, 2025
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

June 28, 2025
Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.